Close Menu
  • Home
  • Kasuwanci
  • Nishadi
  • Features
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Karin Wasu
    • Noma da Kiwo
    • Sauyin Yanayi
    • Fasaha
Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
Facebook X (Twitter) Instagram
MURYAR AREWA A YAU
Subscribe
  • Home
  • Kasuwanci

    FILIN JIRGIN SAMAN DUTSE JIHAR JIGAWA ZAI DINGA KARBAR KAYA NA KAGO

    February 23, 2026

    Zulum Leads Fintiri, Buni to Meet New World Bank Director

    November 14, 2025

    Gwamnatin Najeriya ta roki jama’a su rage cin ganda (ponmo) kada kamfanin sarrafa fata na kasar ya durkushe

    November 14, 2025

    STANDARD ORGANIZATION OF NIGERIA AND FEDERAL MINISTRY OF TRADE ARE GOING TO WORK TOGETHER

    November 8, 2025

    DOGUWA HAS MOVED TO THE OIL SUMMIT IN UAE TO REPRESENT NIGERIA

    November 3, 2025
  • Nishadi

    WANI : MAGIDANCI MAI MATA BIYU A BAUCHI, YA KASHE DAN ACABA DON SAMUN KUDIN KARA AUREN MATA TA UKU

    October 22, 2025

    Qausain TV appoints Adam A. Zango as Director-General

    October 8, 2024

    Young Jonn Sets To Thrill Fans With Electrifying Performance In Abuja

    September 29, 2024

    Why Bobrisky was separated from other inmates – Prison experts

    September 27, 2024
  • Features

    CONGRATULATIONS PROF PAKISTAN FOR LANDING SAFELY WITH

    February 28, 2026

    Governor Abba Kabir Yusuf Has Embraced APC Members Without Discrimination Calls for Unity and Grassroots Mobilization Ahead of Elections-Dr. DAN’AGUNDI.

    February 28, 2026

    Gwamnatin Kano Da Rogo SSR Din Gwamna Sun Baiwa Ƴan Jarida Hakuri Kan Cin Mutuncin Mambansu

    February 25, 2026

    APC TA SAUYA TSARIN RABON SHUGABANCI

    February 25, 2026

    MALAMAR MAKARANTAR ISLAMIYYAR AHMADU ABBA MEMORIAL ACADEMY TA SAMU BABBAR LAMBAR YABO BISA KWAZON DATA NUNA ALOKACINDA AKA BATA RIKON MAKARANTAR ISLAMIYYA

    February 25, 2026
  • Labarai

    Governor Abba Kabir Yusuf Has Embraced APC Members Without Discrimination Calls for Unity and Grassroots Mobilization Ahead of Elections-Dr. DAN’AGUNDI.

    February 28, 2026

    GWAMNAN JIHAR JIGAWA MALAM UMAR NAMADI DAN MODI YA CE GWAMNATIN SA ZATA CIGABA DA HADA KAI DA KAFAFEN YADA LABARAI MUSANMAN MA RADIO NIJERIYA KADUNA

    February 19, 2026

    GWAMNAN JIHAR JIGAWA MALAM UMAR NAMADI DAN MODI YA AZA HAR SASHIN GINA GIDAJE MASU SAUKIN KUDI

    February 13, 2026

    NAHCON HAS INAUGURATE 2026 HAJJ NSUKMASAR TEAM

    November 15, 2025

    DOGUWA :WASU MAKIYANA A SIYASANCE CIKI HARDA LAUYOYI SUKA NEMI A HANANI SHIGA KASAR BIRTANIYA

    November 14, 2025
  • Siyasa

    APC TA SAUYA TSARIN RABON SHUGABANCI

    February 25, 2026

    AN KAI RUWA RANA YAYIN GUDANAR DA ZABEN SHUGABANCIN KARAMAR HUKUMAR BIRNIN KANO

    February 24, 2026

    WASU MATASA DA AKE ZARGIN AN DAUKI HAYARSU SUNYI WA HON IHUN BAMAYI

    February 24, 2026

    Peoples Democratic Party (PDP) has affirmed Kabiru Turaki, the former minister for special duties and intergovernmental affairs, as its national chairman.

    November 16, 2025

    How POLITICAL PERSECUTION PUSHES DSP BARAU DOGUWA AHEAD OF OTHERS – STUDY

    November 15, 2025
  • Tsaro

    ZAMU DAUKI MATAKIN SHARI, A AKAN DUK WANDA YAKE YUNKURIN BATAWA RT HON ALHASSAN ADO DOGUWA SUNA, A GABAN KOTU

    February 24, 2026

    PRESIDENT TINUBU REAPPOINTS MOHAMMED BUBA MARWA AS NDLEA CHAIRMAN

    November 14, 2025

    YAN SANDA BASU DA HURUMIN RAKIYA ZUWA KWATAR FILAYEN

    November 12, 2025

    BREAKING: China warns against interference in Nigeria’s affairs after US threat of military action

    November 4, 2025

    S.A SECURITY DONATES UNIFORMS TO VIGILANTE GROUP

    October 28, 2025
  • Wasanni

    Ndume Unity Cup 2025: Drama, Determination, and Dominance as Matchday 1 Unfolds.

    November 15, 2025

    MAGOYA BAYAN KUNGIYAR KWALLON KAFA TA KATSINA UNITED TA SUN RAUNATA YAN WASAN KUNGIYAR KWALLON KAFA TA BARAU FC TARE DA YIWA MOTOCIN BARAU FC ROTSE

    November 8, 2025

    NASARAR GIWA UNITED FILIN SUKUWA

    October 24, 2025

    new Kano-based football club, Bichi First FC, has appointed renowned journalist Muzammil Dalha Yola as its Media Officer.

    September 12, 2025

    Kungiyoyin Kwallon Kafa Na Barau da Kano pillars Duk Na Y’aya”n Jihar kano ne Ba Na Mutum Daya bane – :Inji Adamu Abdullahi karkasara

    August 19, 2025
  • Karin Wasu
    1. Noma da Kiwo
    2. Sauyin Yanayi
    3. Fasaha
    4. View All

    WE’RE TURNING FARMERS INTO ENTREPRENEURS” — GOV. NAMADI AS NUJ HONOURS HIM GOVERNOR OF THE YEAR ON AGRICULTURE

    November 12, 2025

    ACRSAL DA GECCI SUN YI GANGAMIN SHUKA DABINON AJUWA A MAKARANTAR ANNOOR GIDA DUBU A BAUCHI

    October 22, 2025

    DOMIN INGANTA TSARO, KUNGIYAR FULANI SULLUBAWA TA GUDANAR DA TARO A BAUCHI.

    October 1, 2025

    JIGAWA PARTNERS INDIAN FIRM TO BOOST CROP YIELDS WITH HYBRID SEED TECHNOLOGY

    September 16, 2025

    MALIKAWA GARU :- PLANT A TREE TODAY TO FIGHT DESERTIFICATION

    October 16, 2025

    Zulum commissions housing complex for teachers in Mafa

    October 7, 2025

    NiMet Predicts Three-day Thunderstorm, Downpour Nationwide

    October 14, 2024

    NiMET Predicts Three-Day Thunderstorms From Monday

    October 1, 2024

    Zulum: Borno begins export of plastic materials

    October 30, 2025

    Zamkah Technologies Has Signed MOU With Institute For Peace and Conflict Resolution (IPCR)

    September 9, 2025

    Digital Age: How Technology Impacts Modern Marriage

    September 29, 2024

    Artificial Intelligence will replace unskilled workers – Daily Trust

    September 27, 2024

    CONGRATULATIONS PROF PAKISTAN FOR LANDING SAFELY WITH

    February 28, 2026

    Governor Abba Kabir Yusuf Has Embraced APC Members Without Discrimination Calls for Unity and Grassroots Mobilization Ahead of Elections-Dr. DAN’AGUNDI.

    February 28, 2026

    Gwamnatin Kano Da Rogo SSR Din Gwamna Sun Baiwa Ƴan Jarida Hakuri Kan Cin Mutuncin Mambansu

    February 25, 2026

    APC TA SAUYA TSARIN RABON SHUGABANCI

    February 25, 2026
MURYAR AREWA A YAU
Home » Al’ummar Sabuwar Gandu Sun shirya Walimar Taya kammala Aiki Da Alh Muktar Aliyu Custom Yayi, Tare da Adduoin Samun Nasara A rayuwa 

Al’ummar Sabuwar Gandu Sun shirya Walimar Taya kammala Aiki Da Alh Muktar Aliyu Custom Yayi, Tare da Adduoin Samun Nasara A rayuwa 

By Ali MuhammadJanuary 2, 2026 Uncategorized 4 Mins Read
Screenshot 20260102 163300
Share
Facebook Twitter Email Telegram WhatsApp

 

Al’ummar Sabuwar Gandu Sun shirya Walimar Taya kammala Aiki Da Alh Muktar Aliyu Custom Yayi, Tare da Adduoin Samun Nasara A rayuwa

Kafatanin Al’ummar Unguwar Sabuwar Gandu dake jihar Kano da makotansu sun yi fitar dango zuwa wajen walimar taya ɗan su, na Allah mutumin Allah, gwarzo abin koyi Alh Muktar Aliyu na kammala aikin da lafiya a hukumar Custom ta kasa.

Taron ya gudanane a ranar Alhamis 1st January 2025, a dakin taro na Ali Jita Even Center dake kan titin Lawan Dambazau Road Kano, karkashin jagorancin Dr Ibrahim Muhammad Gandu, da Alh Anas tare da Abdullahi Abubakar Bisi da sauran yan kwamatin dattawan Sabuwar Gandu.

Allah ya albarkaci taron da iyayen kasa hakimai da masu unguwanni da mutane masu dajara hadi da manyan abokanan aiki shi Alh Muktar din a gidan Custom da iyayen gidansa.

An haifi Alhaji Mukhtar Aliyu a Gandun Sarki wato (Audu Bako Secretariat) ta yanzu a shekarar 1969. Ya fara neman iliminsa na addini tun yana dan shekara 3, a makarantar marigayi Malam Danyaro.

A lokacin daya tasa ne aka saka shi a makarantar boko ta Gandun Nassarawa Primary School a shekarar 1977 zuwa 1982. Daga nan ne tafiya ta neman ilimi ta fara nisa, inda ya sami sa’ar shiga Karamar Sakandare ta Sabuwar Kofa a shekarar 1982 zuwa 1985. Daga nan ne ya rubuta jarabawar shiga Kwalejin Kimiyya da Fasaha, ya sami shiga Government Technical College Kano a shekarar 1985 zuwa 1988, inda ya kamala da samun Takardar Shaida ta Kwarewa a Fannin Ilmin Gyaran Lantarki (Electrician).

Bayan kammala wannan karatu ne ya sami aiki cikin ikon Allah a Hukumar Kwastam Ta Kasa a shekarar 1991, a matsayin Mataimakin Kwastam mai matsayi na III. Daga nan ya tafi Makarantar Horon Aikin Kwastam dake Kano, a inda suka sami Horo na wata 6.

Bayan kammala wannan aikin Horo ne aka tura shi Jihar Katsina da aiki. Bayan ya shafe tsawon shekara 3 a Jihar Katsina ne sai ya sami canjin wurin aiki, a inda aka dawo da shi Jihar Kano a shekarar 1996, yayi aiki ne a Malam Aminu Kano International Airport.

Yanayin aiki ya sa an sake canza masa wurin aiki a shekarar 1999, inda aka tura shi aikin zuwa Jihar Port Harcourt. Bayan ya shafe shekara 3 a can, sai aka sake tura shi Jihar Enugu a shekara ta 2002.

Ya yi aiki na tsawon shekara 2 a Enugu, kafin daga bisani aka mayar da shi babbar Shalkwatarsu ta Kasa da ke Abuja a shekarar 2004. Ya shafe shekara 4 a Shalkwata, kafin daga nan aka sake tura Jihar Lagos, a inda ya yi aiki dangaren Lagos, Tincon to Kano /Jigawa Area Command.

A shekara ta 2002 bayan ya koma Abuja, sai ya yanke shawarar komawa Makaranta, a inda ya sami amincewar Shugaban da yake aiki a karkashinsa, kasancewar a lokacin yana da takardar Shaidar Karatu da ya yi a fannin Electrician. A nan ne ya nemi shawara daga Malam Ibrahim Mohammed Gandu, ya ba shi shawarar komawa karatu a FCE, Kano, inda ya yi karatu a bangaren gudanarwa Certificate of Administration (CA).

Ya sami Takardar Karatu a kangaren Gudanarwa, bai tsaya da neman ilimi ba, sai da ya sake komawa Kwalejin Fasaha ta Kano, inda ya sami Karama (ND) da Babbar Takarda Diploma Ta Kasa a fannin Kasuwanci da Tattalin Arziki (HND) a tsakanin shekarun 2006 zuwa 2009.

Bayan kammala wannan karatu ne a shekarar 2009 ya yi Jarabawar neman Karin Matsayi, inda ya sami Karin girma zuwa Assistant Supretendant II (ASC II). Daga nan tafiya ta ci gaba, inda a shekarar 2013, ya sake zuwa Jarawa ta neman karin matsayi zuwa Assistant Supretendant I (ASCI).

A cikin shekarar 2013 ne bayan ya sami karin girma likkafa ta sake dagawa, aka zabe shi zuwa Sashen Customs Inteligent Unit. Ya je Lagos kwas na wata 3. Bayan ya kamala kwas din ne aka tura Lagos Sashen SAPID. Dagan an ne aka sake dawo da shi Kano, a shekara ta 2017 cikin ikon Allah ya sake samun ci gaban matsayi zuwa matakin Deputy Supretendant (DSC).

A matakin shekara ajiye aiki ne Allah ya sake daga shi zuwa mukamin Supretendant of Custom (SC), matsayin da Allah ya nufe shi da ajiye aiki a kai.

Custom mutum ne na kwarai da nagarta da son cigaban al’umma a duk inda ya sami kansa, Allah ya albarkaceshi da dukiya irin wadda Allah yake so, domin gwanine wajen taimakawa al’umma da wannan dukiyar tasa.

Babban abin alfahari da shi wannan bawan Allah din shine, wallahi bai dauki kansa a kamai ba, ko wani mai kuɗi, yana da ladabi da biyayya ga kaskantar da kai daga na sama da shi har zuwa na kasa da shi.

Alhamdulillah, Jaridar Alfijir Labarai na taya Alh Mukhtar Aliyu Custom murnar kammala aiki lafiya da fatan alheri a rayuwa bayan ritaya.

Al'ummar Sabuwar Gandu Sun shirya Walimar Taya kammala Aiki Da Alh Muktar Aliyu Custom Yayi Tare da Adduoin Samun Nasara A rayuwa
Share. Facebook Twitter LinkedIn Email Telegram WhatsApp

Related Posts

CONGRATULATIONS PROF PAKISTAN FOR LANDING SAFELY WITH

Gwamnatin Kano Da Rogo SSR Din Gwamna Sun Baiwa Ƴan Jarida Hakuri Kan Cin Mutuncin Mambansu

MALAMAR MAKARANTAR ISLAMIYYAR AHMADU ABBA MEMORIAL ACADEMY TA SAMU BABBAR LAMBAR YABO BISA KWAZON DATA NUNA ALOKACINDA AKA BATA RIKON MAKARANTAR ISLAMIYYA

WANI SSR NA GWAMNAN JIHAR KANO YA TOZARTA DAN JARIDA A GABAN MANYAN JAMI, AN GWAMNATI

WAYE TUNJI DISU

DOGUWA YA TAYA AL, UMMAR MUSULMI MURNAR SHIGOWAR WATAN RAMADAN, YA JAJANTAWA YAN KASUWAR SINGA A KARO NA BIYU

Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

Latest Posts

CONGRATULATIONS PROF PAKISTAN FOR LANDING SAFELY WITH

February 28, 2026

Governor Abba Kabir Yusuf Has Embraced APC Members Without Discrimination Calls for Unity and Grassroots Mobilization Ahead of Elections-Dr. DAN’AGUNDI.

February 28, 2026

Gwamnatin Kano Da Rogo SSR Din Gwamna Sun Baiwa Ƴan Jarida Hakuri Kan Cin Mutuncin Mambansu

February 25, 2026
Advertisement
© 2026 MURYAR AREWA A YAU. Developed ny: ENGRMKS & CO.
  • Home
  • About Us
  • Disclaimer
  • Get In Touch
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.