Close Menu
  • Home
  • Kasuwanci
  • Nishadi
  • Features
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Karin Wasu
    • Noma da Kiwo
    • Sauyin Yanayi
    • Fasaha
Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
Facebook X (Twitter) Instagram
MURYAR AREWA A YAU
Subscribe
  • Home
  • Kasuwanci

    FILIN JIRGIN SAMAN DUTSE JIHAR JIGAWA ZAI DINGA KARBAR KAYA NA KAGO

    February 23, 2026

    Zulum Leads Fintiri, Buni to Meet New World Bank Director

    November 14, 2025

    Gwamnatin Najeriya ta roki jama’a su rage cin ganda (ponmo) kada kamfanin sarrafa fata na kasar ya durkushe

    November 14, 2025

    STANDARD ORGANIZATION OF NIGERIA AND FEDERAL MINISTRY OF TRADE ARE GOING TO WORK TOGETHER

    November 8, 2025

    DOGUWA HAS MOVED TO THE OIL SUMMIT IN UAE TO REPRESENT NIGERIA

    November 3, 2025
  • Nishadi

    WANI : MAGIDANCI MAI MATA BIYU A BAUCHI, YA KASHE DAN ACABA DON SAMUN KUDIN KARA AUREN MATA TA UKU

    October 22, 2025

    Qausain TV appoints Adam A. Zango as Director-General

    October 8, 2024

    Young Jonn Sets To Thrill Fans With Electrifying Performance In Abuja

    September 29, 2024

    Why Bobrisky was separated from other inmates – Prison experts

    September 27, 2024
  • Features

    CONGRATULATIONS PROF PAKISTAN FOR LANDING SAFELY WITH

    February 28, 2026

    Governor Abba Kabir Yusuf Has Embraced APC Members Without Discrimination Calls for Unity and Grassroots Mobilization Ahead of Elections-Dr. DAN’AGUNDI.

    February 28, 2026

    Gwamnatin Kano Da Rogo SSR Din Gwamna Sun Baiwa Ƴan Jarida Hakuri Kan Cin Mutuncin Mambansu

    February 25, 2026

    APC TA SAUYA TSARIN RABON SHUGABANCI

    February 25, 2026

    MALAMAR MAKARANTAR ISLAMIYYAR AHMADU ABBA MEMORIAL ACADEMY TA SAMU BABBAR LAMBAR YABO BISA KWAZON DATA NUNA ALOKACINDA AKA BATA RIKON MAKARANTAR ISLAMIYYA

    February 25, 2026
  • Labarai

    Governor Abba Kabir Yusuf Has Embraced APC Members Without Discrimination Calls for Unity and Grassroots Mobilization Ahead of Elections-Dr. DAN’AGUNDI.

    February 28, 2026

    GWAMNAN JIHAR JIGAWA MALAM UMAR NAMADI DAN MODI YA CE GWAMNATIN SA ZATA CIGABA DA HADA KAI DA KAFAFEN YADA LABARAI MUSANMAN MA RADIO NIJERIYA KADUNA

    February 19, 2026

    GWAMNAN JIHAR JIGAWA MALAM UMAR NAMADI DAN MODI YA AZA HAR SASHIN GINA GIDAJE MASU SAUKIN KUDI

    February 13, 2026

    NAHCON HAS INAUGURATE 2026 HAJJ NSUKMASAR TEAM

    November 15, 2025

    DOGUWA :WASU MAKIYANA A SIYASANCE CIKI HARDA LAUYOYI SUKA NEMI A HANANI SHIGA KASAR BIRTANIYA

    November 14, 2025
  • Siyasa

    APC TA SAUYA TSARIN RABON SHUGABANCI

    February 25, 2026

    AN KAI RUWA RANA YAYIN GUDANAR DA ZABEN SHUGABANCIN KARAMAR HUKUMAR BIRNIN KANO

    February 24, 2026

    WASU MATASA DA AKE ZARGIN AN DAUKI HAYARSU SUNYI WA HON IHUN BAMAYI

    February 24, 2026

    Peoples Democratic Party (PDP) has affirmed Kabiru Turaki, the former minister for special duties and intergovernmental affairs, as its national chairman.

    November 16, 2025

    How POLITICAL PERSECUTION PUSHES DSP BARAU DOGUWA AHEAD OF OTHERS – STUDY

    November 15, 2025
  • Tsaro

    ZAMU DAUKI MATAKIN SHARI, A AKAN DUK WANDA YAKE YUNKURIN BATAWA RT HON ALHASSAN ADO DOGUWA SUNA, A GABAN KOTU

    February 24, 2026

    PRESIDENT TINUBU REAPPOINTS MOHAMMED BUBA MARWA AS NDLEA CHAIRMAN

    November 14, 2025

    YAN SANDA BASU DA HURUMIN RAKIYA ZUWA KWATAR FILAYEN

    November 12, 2025

    BREAKING: China warns against interference in Nigeria’s affairs after US threat of military action

    November 4, 2025

    S.A SECURITY DONATES UNIFORMS TO VIGILANTE GROUP

    October 28, 2025
  • Wasanni

    Ndume Unity Cup 2025: Drama, Determination, and Dominance as Matchday 1 Unfolds.

    November 15, 2025

    MAGOYA BAYAN KUNGIYAR KWALLON KAFA TA KATSINA UNITED TA SUN RAUNATA YAN WASAN KUNGIYAR KWALLON KAFA TA BARAU FC TARE DA YIWA MOTOCIN BARAU FC ROTSE

    November 8, 2025

    NASARAR GIWA UNITED FILIN SUKUWA

    October 24, 2025

    new Kano-based football club, Bichi First FC, has appointed renowned journalist Muzammil Dalha Yola as its Media Officer.

    September 12, 2025

    Kungiyoyin Kwallon Kafa Na Barau da Kano pillars Duk Na Y’aya”n Jihar kano ne Ba Na Mutum Daya bane – :Inji Adamu Abdullahi karkasara

    August 19, 2025
  • Karin Wasu
    1. Noma da Kiwo
    2. Sauyin Yanayi
    3. Fasaha
    4. View All

    WE’RE TURNING FARMERS INTO ENTREPRENEURS” — GOV. NAMADI AS NUJ HONOURS HIM GOVERNOR OF THE YEAR ON AGRICULTURE

    November 12, 2025

    ACRSAL DA GECCI SUN YI GANGAMIN SHUKA DABINON AJUWA A MAKARANTAR ANNOOR GIDA DUBU A BAUCHI

    October 22, 2025

    DOMIN INGANTA TSARO, KUNGIYAR FULANI SULLUBAWA TA GUDANAR DA TARO A BAUCHI.

    October 1, 2025

    JIGAWA PARTNERS INDIAN FIRM TO BOOST CROP YIELDS WITH HYBRID SEED TECHNOLOGY

    September 16, 2025

    MALIKAWA GARU :- PLANT A TREE TODAY TO FIGHT DESERTIFICATION

    October 16, 2025

    Zulum commissions housing complex for teachers in Mafa

    October 7, 2025

    NiMet Predicts Three-day Thunderstorm, Downpour Nationwide

    October 14, 2024

    NiMET Predicts Three-Day Thunderstorms From Monday

    October 1, 2024

    Zulum: Borno begins export of plastic materials

    October 30, 2025

    Zamkah Technologies Has Signed MOU With Institute For Peace and Conflict Resolution (IPCR)

    September 9, 2025

    Digital Age: How Technology Impacts Modern Marriage

    September 29, 2024

    Artificial Intelligence will replace unskilled workers – Daily Trust

    September 27, 2024

    CONGRATULATIONS PROF PAKISTAN FOR LANDING SAFELY WITH

    February 28, 2026

    Governor Abba Kabir Yusuf Has Embraced APC Members Without Discrimination Calls for Unity and Grassroots Mobilization Ahead of Elections-Dr. DAN’AGUNDI.

    February 28, 2026

    Gwamnatin Kano Da Rogo SSR Din Gwamna Sun Baiwa Ƴan Jarida Hakuri Kan Cin Mutuncin Mambansu

    February 25, 2026

    APC TA SAUYA TSARIN RABON SHUGABANCI

    February 25, 2026
MURYAR AREWA A YAU
Home » WAYE TUNJI DISU

WAYE TUNJI DISU

By Ali MuhammadFebruary 24, 2026 Uncategorized 4 Mins Read
Screenshot 20260224 202745
Share
Facebook Twitter Email Telegram WhatsApp

 

waye Tunji Disu?………

An haifi Tunji Disu a yankin Lagos Island, dake Jihar Lagos, ranar 13 ga Afrilu, 1966. Ya shiga Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya a ranar 18 ga Mayu, 1992, inda ya fara aikin a sassa daban-daban na gudanarwa, bincike da yaki da manyan laifuka.

A tsawon shekarun aikinsa na farko, Disu ya rike mukamin baturen ‘Yansanda (DPO) a yankuna da suka hadar da Ago Iwoye (Jihar Ogun), Ikare da Owo (Jihar Ondo), da kuma Elimbu da Elelenwo (Jihar Rivers). A wadannan wurare, ya jagoranci ayyukan tsaro, binciken laifuka da kula da zaman lafiya a matakin kananan hukumomi.

Bugu da kari, ya taba zama Shugaban Rundunar Special Anti-Robbery Squad (SARS) da sashen yaki da garkuwa da mutane a Jihar Rivers. Haka kuma, ya jagoranci SARS a jihohin Ondo, Oyo da Rivers. Ya kuma yi aiki a matsayin Mataimaki na Biyu (2IC) a Sashen Binciken Manyan Laifuka (CID) na Jihar Rivers.

A shekarar 2005, Disu ya jagoranci tawagar farko ta ‘yan sandan Nijeriya a karkashin aikin wanzar da zaman lafiya na Tarayyar Afirka a Sudan (AMIS). A lokacin da yake Darfur, an nada shi a matsayin Mukaddashin Babban Hafsan Tawaga (Acting Chief of Staff) har zuwa dawowarsa Nijeriya a shekarar 2006.

Wannan ya sami kwarewa a fannin tsaron kasa da kasa da gudanar da tawaga a yanayin rikici.
Daga 13 ga Yuni, 2015 zuwa Agusta 2021, Disu ya jagoranci Rundunar Rapid Response Squad (RRS) ta Jihar Lagos; A wannan lokaci, ya aiwatar da sauye-sauye masu tarin gaske kama daga tsarin aiki da alakar jami’ai da jama’a.

Ya lakaba wa jami’ansa suna “The Good Guys” domin karfafa dabi’ar aiki cikin mutunci, ladabi da bin ka’idojin doka. Rundunar ta rungumi tsarin aikin hadin gwiwa da al’umma (community-based policing), tare da mayar da hankali kan magance lafi kafin aikatashi (rigakafi), tattara bayanan sirri da kuma amfani da fasahar taswirar laifuka (crime mapping) da dabarun hot-spot policing.

Wadannan matakai sun haifar da rage aikata laifuka da kuma karuwar ganin motocin sintiri a wuraren da ake yawan samun matsaloli a fadin Lagos.

Rahotanni sun nuna cewa RRS ta samu karbuwa daga al’ummar Lagos, inda jami’anta ke taimakawa direbobin motocin da suka lalace da kuma agazawa wadanda suka ji rauni a hadurra. A lokacin dokar kullen COVID-19 a 2020, jami’an rundunar sun kai wata mata mai nakuda asibiti domin ceton rayuwarta.

Disu ya yi aiki a matsayin Mataimakin Kwamishinan ‘Yan Sanda (DCP), Sashen Ayyuka, a Hedikwatar Rundunar ‘Yan Sanda da ke Abuja.

A ranar 2 ga Agusta, 2021, Sufeto Janar na ‘Yan Sanda a wancan lokaci, Usman Alkali Baba, ya nada shi a matsayin Shugaban Intelligence Response Team (IRT), mukamin da a baya Abba Kyari ya rike.

A watan Yuli 2022, Sufeto Janar ya yaba wa tawagar FIB-IRT karkashin jagorancinsa bisa nasarorin da suka samu, ciki har da cafke wata kungiyar masu damfarar asusun bankuna na daidaikun mutane da kamfanoni.

A watan Maris 2023, Hukumar Kula da Ayyukan ‘Yan Sanda ta kara masa girma zuwa mukamin Kwamishinan ‘Yan Sanda (CP), matakin da ya tabbatar da karuwar amincewa da kwarewarsa a fannin tsaro.

Baya ga aikin tsaro, Disu gogaggen dan wasan Judo ne mai bakin bel mataki na uku (3rd Dan). Tun bayan fara wasansa a 1986, ya lashe lambobin yabo da dama.

A ranar 31 ga Yuli, 2022, ya samu lambar azurfa a gasar U.S. Open Judo Championship karo na 33 a ajin tsofaffi (veteran division) na rukunin kasa da kilo 100.

A lokacin zanga-zangar EndSARS ta 2020 kan zargin cin zarafin jama’a, rahotanni sun bayyana cewa Disu, a matsayinsa na shugaban RRS a wancan lokaci, ya bayar da motocin daukar marasa lafiya na rundunarsa domin taimakawa masu zanga-zanga da ke bukatar kulawar gaggawa.

A lokacin nadinsa, an ruwaito cewa an haife shi a ranar 17 ga Afrilu, 1960, sai dai jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sanda, Frank Mba, ya karyata rahoton tare da tabbatar da cewa shekarar haihuwarsa ita ce 1966.

A karkashin jagorancinsa, Rundunar RRS ta Lagos ta samu kyautar mafi kyawun rundunar yaki da laifi a Yammacin Afirka daga Security Watch Africa a 2016.

Share. Facebook Twitter LinkedIn Email Telegram WhatsApp

Related Posts

CONGRATULATIONS PROF PAKISTAN FOR LANDING SAFELY WITH

Gwamnatin Kano Da Rogo SSR Din Gwamna Sun Baiwa Ƴan Jarida Hakuri Kan Cin Mutuncin Mambansu

MALAMAR MAKARANTAR ISLAMIYYAR AHMADU ABBA MEMORIAL ACADEMY TA SAMU BABBAR LAMBAR YABO BISA KWAZON DATA NUNA ALOKACINDA AKA BATA RIKON MAKARANTAR ISLAMIYYA

WANI SSR NA GWAMNAN JIHAR KANO YA TOZARTA DAN JARIDA A GABAN MANYAN JAMI, AN GWAMNATI

DOGUWA YA TAYA AL, UMMAR MUSULMI MURNAR SHIGOWAR WATAN RAMADAN, YA JAJANTAWA YAN KASUWAR SINGA A KARO NA BIYU

HON ENG SANI BALA TSANYAWA :ABUKACI MAWADATA DA SU TAIMAKAWA MABUKATA DAKE CIKIN AL, UMMA CIKIN WATAN AZUMIN RAMADAN

Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

Latest Posts

CONGRATULATIONS PROF PAKISTAN FOR LANDING SAFELY WITH

February 28, 2026

Governor Abba Kabir Yusuf Has Embraced APC Members Without Discrimination Calls for Unity and Grassroots Mobilization Ahead of Elections-Dr. DAN’AGUNDI.

February 28, 2026

Gwamnatin Kano Da Rogo SSR Din Gwamna Sun Baiwa Ƴan Jarida Hakuri Kan Cin Mutuncin Mambansu

February 25, 2026
Advertisement
© 2026 MURYAR AREWA A YAU. Developed ny: ENGRMKS & CO.
  • Home
  • About Us
  • Disclaimer
  • Get In Touch
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.