Close Menu
  • Home
  • Kasuwanci
  • Nishadi
  • Features
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Karin Wasu
    • Noma da Kiwo
    • Sauyin Yanayi
    • Fasaha
Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
Facebook X (Twitter) Instagram
MURYAR AREWA A YAU
Subscribe
  • Home
  • Kasuwanci

    FILIN JIRGIN SAMAN DUTSE JIHAR JIGAWA ZAI DINGA KARBAR KAYA NA KAGO

    February 23, 2026

    Zulum Leads Fintiri, Buni to Meet New World Bank Director

    November 14, 2025

    Gwamnatin Najeriya ta roki jama’a su rage cin ganda (ponmo) kada kamfanin sarrafa fata na kasar ya durkushe

    November 14, 2025

    STANDARD ORGANIZATION OF NIGERIA AND FEDERAL MINISTRY OF TRADE ARE GOING TO WORK TOGETHER

    November 8, 2025

    DOGUWA HAS MOVED TO THE OIL SUMMIT IN UAE TO REPRESENT NIGERIA

    November 3, 2025
  • Nishadi

    WANI : MAGIDANCI MAI MATA BIYU A BAUCHI, YA KASHE DAN ACABA DON SAMUN KUDIN KARA AUREN MATA TA UKU

    October 22, 2025

    Qausain TV appoints Adam A. Zango as Director-General

    October 8, 2024

    Young Jonn Sets To Thrill Fans With Electrifying Performance In Abuja

    September 29, 2024

    Why Bobrisky was separated from other inmates – Prison experts

    September 27, 2024
  • Features

    CONGRATULATIONS PROF PAKISTAN FOR LANDING SAFELY WITH

    February 28, 2026

    Governor Abba Kabir Yusuf Has Embraced APC Members Without Discrimination Calls for Unity and Grassroots Mobilization Ahead of Elections-Dr. DAN’AGUNDI.

    February 28, 2026

    Gwamnatin Kano Da Rogo SSR Din Gwamna Sun Baiwa Ƴan Jarida Hakuri Kan Cin Mutuncin Mambansu

    February 25, 2026

    APC TA SAUYA TSARIN RABON SHUGABANCI

    February 25, 2026

    MALAMAR MAKARANTAR ISLAMIYYAR AHMADU ABBA MEMORIAL ACADEMY TA SAMU BABBAR LAMBAR YABO BISA KWAZON DATA NUNA ALOKACINDA AKA BATA RIKON MAKARANTAR ISLAMIYYA

    February 25, 2026
  • Labarai

    Governor Abba Kabir Yusuf Has Embraced APC Members Without Discrimination Calls for Unity and Grassroots Mobilization Ahead of Elections-Dr. DAN’AGUNDI.

    February 28, 2026

    GWAMNAN JIHAR JIGAWA MALAM UMAR NAMADI DAN MODI YA CE GWAMNATIN SA ZATA CIGABA DA HADA KAI DA KAFAFEN YADA LABARAI MUSANMAN MA RADIO NIJERIYA KADUNA

    February 19, 2026

    GWAMNAN JIHAR JIGAWA MALAM UMAR NAMADI DAN MODI YA AZA HAR SASHIN GINA GIDAJE MASU SAUKIN KUDI

    February 13, 2026

    NAHCON HAS INAUGURATE 2026 HAJJ NSUKMASAR TEAM

    November 15, 2025

    DOGUWA :WASU MAKIYANA A SIYASANCE CIKI HARDA LAUYOYI SUKA NEMI A HANANI SHIGA KASAR BIRTANIYA

    November 14, 2025
  • Siyasa

    APC TA SAUYA TSARIN RABON SHUGABANCI

    February 25, 2026

    AN KAI RUWA RANA YAYIN GUDANAR DA ZABEN SHUGABANCIN KARAMAR HUKUMAR BIRNIN KANO

    February 24, 2026

    WASU MATASA DA AKE ZARGIN AN DAUKI HAYARSU SUNYI WA HON IHUN BAMAYI

    February 24, 2026

    Peoples Democratic Party (PDP) has affirmed Kabiru Turaki, the former minister for special duties and intergovernmental affairs, as its national chairman.

    November 16, 2025

    How POLITICAL PERSECUTION PUSHES DSP BARAU DOGUWA AHEAD OF OTHERS – STUDY

    November 15, 2025
  • Tsaro

    ZAMU DAUKI MATAKIN SHARI, A AKAN DUK WANDA YAKE YUNKURIN BATAWA RT HON ALHASSAN ADO DOGUWA SUNA, A GABAN KOTU

    February 24, 2026

    PRESIDENT TINUBU REAPPOINTS MOHAMMED BUBA MARWA AS NDLEA CHAIRMAN

    November 14, 2025

    YAN SANDA BASU DA HURUMIN RAKIYA ZUWA KWATAR FILAYEN

    November 12, 2025

    BREAKING: China warns against interference in Nigeria’s affairs after US threat of military action

    November 4, 2025

    S.A SECURITY DONATES UNIFORMS TO VIGILANTE GROUP

    October 28, 2025
  • Wasanni

    Ndume Unity Cup 2025: Drama, Determination, and Dominance as Matchday 1 Unfolds.

    November 15, 2025

    MAGOYA BAYAN KUNGIYAR KWALLON KAFA TA KATSINA UNITED TA SUN RAUNATA YAN WASAN KUNGIYAR KWALLON KAFA TA BARAU FC TARE DA YIWA MOTOCIN BARAU FC ROTSE

    November 8, 2025

    NASARAR GIWA UNITED FILIN SUKUWA

    October 24, 2025

    new Kano-based football club, Bichi First FC, has appointed renowned journalist Muzammil Dalha Yola as its Media Officer.

    September 12, 2025

    Kungiyoyin Kwallon Kafa Na Barau da Kano pillars Duk Na Y’aya”n Jihar kano ne Ba Na Mutum Daya bane – :Inji Adamu Abdullahi karkasara

    August 19, 2025
  • Karin Wasu
    1. Noma da Kiwo
    2. Sauyin Yanayi
    3. Fasaha
    4. View All

    WE’RE TURNING FARMERS INTO ENTREPRENEURS” — GOV. NAMADI AS NUJ HONOURS HIM GOVERNOR OF THE YEAR ON AGRICULTURE

    November 12, 2025

    ACRSAL DA GECCI SUN YI GANGAMIN SHUKA DABINON AJUWA A MAKARANTAR ANNOOR GIDA DUBU A BAUCHI

    October 22, 2025

    DOMIN INGANTA TSARO, KUNGIYAR FULANI SULLUBAWA TA GUDANAR DA TARO A BAUCHI.

    October 1, 2025

    JIGAWA PARTNERS INDIAN FIRM TO BOOST CROP YIELDS WITH HYBRID SEED TECHNOLOGY

    September 16, 2025

    MALIKAWA GARU :- PLANT A TREE TODAY TO FIGHT DESERTIFICATION

    October 16, 2025

    Zulum commissions housing complex for teachers in Mafa

    October 7, 2025

    NiMet Predicts Three-day Thunderstorm, Downpour Nationwide

    October 14, 2024

    NiMET Predicts Three-Day Thunderstorms From Monday

    October 1, 2024

    Zulum: Borno begins export of plastic materials

    October 30, 2025

    Zamkah Technologies Has Signed MOU With Institute For Peace and Conflict Resolution (IPCR)

    September 9, 2025

    Digital Age: How Technology Impacts Modern Marriage

    September 29, 2024

    Artificial Intelligence will replace unskilled workers – Daily Trust

    September 27, 2024

    CONGRATULATIONS PROF PAKISTAN FOR LANDING SAFELY WITH

    February 28, 2026

    Governor Abba Kabir Yusuf Has Embraced APC Members Without Discrimination Calls for Unity and Grassroots Mobilization Ahead of Elections-Dr. DAN’AGUNDI.

    February 28, 2026

    Gwamnatin Kano Da Rogo SSR Din Gwamna Sun Baiwa Ƴan Jarida Hakuri Kan Cin Mutuncin Mambansu

    February 25, 2026

    APC TA SAUYA TSARIN RABON SHUGABANCI

    February 25, 2026
MURYAR AREWA A YAU
Home » ACRSAL DA GECCI SUN YI GANGAMIN SHUKA DABINON AJUWA A MAKARANTAR ANNOOR GIDA DUBU A BAUCHI

ACRSAL DA GECCI SUN YI GANGAMIN SHUKA DABINON AJUWA A MAKARANTAR ANNOOR GIDA DUBU A BAUCHI

By Ali MuhammadOctober 22, 2025 Noma da Kiwo 4 Mins Read
IMG 20251022 WA0180
Share
Facebook Twitter Email Telegram WhatsApp

 

ACRSAL DA GECCI SUN YI GANGAMIN SHUKA DABINON AJUWA A MAKARANTAR ANNOOR GIDA DUBU A BAUCHI

Daga Muazu Hardawa, Bauchi

Domin alkinta muhalli da kare kwararowar hamada, kungiyar GECCI da ACRSAL sun gudanar da taron Gangamin shuka bishiyoyin dabinon Ajuwa a makarantar Annoor international Islamic Academy Gida dubu da ke Bauchi, domin inganta muhalli da kawo ci gaba a fannin yaki da kwararowar Hamada da bunkasa tattalin arziki.
Cikin jawabinsa Alhaji Shehu Umar wanda ya wakilci kwamishinan muhalli na jihar Bauchi Hon. Danlami Ahmed Kawule ya bayyana muhimmancin shuka itatuwa masu amfani da tarihi kamar dabino. Don haka ya bukaci Jama’a su fahimci cewa bishiyoyin dabino irin na zamani suna alkinta muhalli da kuma samar da dabino da mutane za su sayar don samun wadatar arziki. Bayan haka kuma ga inuwa da sauran amfani da ke tattare da bishiya a cikin al’umma.
Dr. Ibrahim Kabir shine shugaba da ke jagorantar shirin ACRSAL a jihar Bauchi ya bayyana cewa shuka bishiyoyin aiki ne a jihohin arewacin Nigeria 19 da Abuja wanda shirin ACRSAL ke jagoranta a karkashin ma’aikatun muhalli da noma da albarkatun ruwan.
Shirin yana samun tallafin bankin duniya da gwamnatin tarayya da sauran hukumomi da kungiyoyin kasa da kasa.
Yace dashen dabinon Ajuwa da suka aiwatar an samu tallafin bishiyoyin guda dubu 25 daga Saudi Arabia da Algeria da Morocco kuma an raini wasu a Nigeria don haka suka bayar da irin bishiyoyin guda 50 wa makarantar ta Annoor don shukawa.
Dr. Ibrahim Kabir ya bayyana cewa sun fadada aikin zuwa makarantar FGGC Bauchi za a dasa bishiya 80 da kuma wasu 150 kuma za a tona rijiyar burtsatse don lura da yi musu ban ruwa.
Haka Kuma za a yi dashen gwadi a makarantu 15 da suka hada da ATBU da ATAP da Legal Misau da COE Azare da State University Yuli Bauchi da sauran su.
Shima shugaban hukumar yawon shakatawa ta jihar Bauchi Kuma shugaban hukumar gandun daji ta jihar Bauchi Dr. Mohammed Nasir Ibrahim ya ja hankalin shugabanni da kungiyoyi da mutanen Nigeria su himmatu wajen alkinta muhalli ta hanyar shuka bishiyoyi.
Saboda a baya iyaye da kakanni ke shuka dabino don amfanin ‘yan baya masu zuwa. Amma a yanzu an samu ci gaba Idan an shuka yau shekara kadan ake amfana wanda suka shuka ke cin moriyar.
Don haka Dr Nasir ya yaba da kokarin kungiyar GECCI DA ACRSAL game da yadda suke kokarin alkinta muhalli a jihar Bauchi da kasa baki daya.
Shima shugaban makarantar Annoor Malam Mustapha Ahmed Balarabe a nasa jawabin ya bayyana cewa za su ci gaba da renon dukkan itatuwa da aka shuka har su girma kamar yadda aka raini dukkan bishiyoyin da ke cikin makarantar kuma su ke bayar da sha’awa ga kowa. Kuma duk wanda ya sa ido a cikin makarantar Annoor international zai ga kore shar abin sha’awa.
Malam Abdulhamid Tahir Hamid shine shugaban kungiyar ta GECCI a jihar Bauchi kuma shugaban Africa na kungiyar dasa bishiyoyi don gyara muhalli.
Cikin jawabinsa yace, makasudin aikin a karkashin ma’aikatun muhalli da noma da albarkatun ruwa a kasa, shine don a hada guiwa aikin ya inganta. Kuma suna aikine a jihohi 11 wato Adamawa da Yobe da Gombe da Sokoto da Birnin Kebbi da Bauchi da Katsina da Kano da Jigawa da Borno yadda a yanzu sun raini bishiyoyin dabinon Ajuwa dubai daga irin wanda aka samo daga Saudi Arabia da Morocco da Algeria.
Yace saboda ana dasa bishiyoyi ana bari su mutu shi yasa suka karkatar da aikin zuwa cikin makarantu saboda suna da kokarin lura da bishiya kamar yadda Jamiar Bayero Kano da Maiduguri da wasu makarantu ke jagorantar wannan aiki.
Saboda a Kalla kowace bishiya ta kai naira dubu takwas kuma za a fara cin moriya cikin shekara biyar yadda cikin kankanen lokaci idan dabinon yayi kyau za a iya sayar da na naira Milyan guda cikin kankanen lokaci, kuma za a ci moriyar su tun daga yara har jikoki.

ACRSAL DA GECCI SUN YI GANGAMIN SHUKA DABINON AJUWA A MAKARANTAR ANNOOR GIDA DUBU A BAUCHI
Share. Facebook Twitter LinkedIn Email Telegram WhatsApp

Related Posts

WE’RE TURNING FARMERS INTO ENTREPRENEURS” — GOV. NAMADI AS NUJ HONOURS HIM GOVERNOR OF THE YEAR ON AGRICULTURE

DOMIN INGANTA TSARO, KUNGIYAR FULANI SULLUBAWA TA GUDANAR DA TARO A BAUCHI.

JIGAWA PARTNERS INDIAN FIRM TO BOOST CROP YIELDS WITH HYBRID SEED TECHNOLOGY

Ekiti 2025 Budget to Prioritize Agricultural Growth – Gov Oyebanji

Nigeria Partners with Mastercard to Support One Million Farmers

Nigeria Loses 50% Of Agricultural Produce Post-Harvest – FAO

Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

Latest Posts

CONGRATULATIONS PROF PAKISTAN FOR LANDING SAFELY WITH

February 28, 2026

Governor Abba Kabir Yusuf Has Embraced APC Members Without Discrimination Calls for Unity and Grassroots Mobilization Ahead of Elections-Dr. DAN’AGUNDI.

February 28, 2026

Gwamnatin Kano Da Rogo SSR Din Gwamna Sun Baiwa Ƴan Jarida Hakuri Kan Cin Mutuncin Mambansu

February 25, 2026
Advertisement
© 2026 MURYAR AREWA A YAU. Developed ny: ENGRMKS & CO.
  • Home
  • About Us
  • Disclaimer
  • Get In Touch
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.