Close Menu
  • Home
  • Kasuwanci
  • Nishadi
  • Features
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Karin Wasu
    • Noma da Kiwo
    • Sauyin Yanayi
    • Fasaha
Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
Facebook X (Twitter) Instagram
MURYAR AREWA A YAU
Subscribe
  • Home
  • Kasuwanci

    FILIN JIRGIN SAMAN DUTSE JIHAR JIGAWA ZAI DINGA KARBAR KAYA NA KAGO

    February 23, 2026

    Zulum Leads Fintiri, Buni to Meet New World Bank Director

    November 14, 2025

    Gwamnatin Najeriya ta roki jama’a su rage cin ganda (ponmo) kada kamfanin sarrafa fata na kasar ya durkushe

    November 14, 2025

    STANDARD ORGANIZATION OF NIGERIA AND FEDERAL MINISTRY OF TRADE ARE GOING TO WORK TOGETHER

    November 8, 2025

    DOGUWA HAS MOVED TO THE OIL SUMMIT IN UAE TO REPRESENT NIGERIA

    November 3, 2025
  • Nishadi

    WANI : MAGIDANCI MAI MATA BIYU A BAUCHI, YA KASHE DAN ACABA DON SAMUN KUDIN KARA AUREN MATA TA UKU

    October 22, 2025

    Qausain TV appoints Adam A. Zango as Director-General

    October 8, 2024

    Young Jonn Sets To Thrill Fans With Electrifying Performance In Abuja

    September 29, 2024

    Why Bobrisky was separated from other inmates – Prison experts

    September 27, 2024
  • Features

    CONGRATULATIONS PROF PAKISTAN FOR LANDING SAFELY WITH

    February 28, 2026

    Governor Abba Kabir Yusuf Has Embraced APC Members Without Discrimination Calls for Unity and Grassroots Mobilization Ahead of Elections-Dr. DAN’AGUNDI.

    February 28, 2026

    Gwamnatin Kano Da Rogo SSR Din Gwamna Sun Baiwa Ƴan Jarida Hakuri Kan Cin Mutuncin Mambansu

    February 25, 2026

    APC TA SAUYA TSARIN RABON SHUGABANCI

    February 25, 2026

    MALAMAR MAKARANTAR ISLAMIYYAR AHMADU ABBA MEMORIAL ACADEMY TA SAMU BABBAR LAMBAR YABO BISA KWAZON DATA NUNA ALOKACINDA AKA BATA RIKON MAKARANTAR ISLAMIYYA

    February 25, 2026
  • Labarai

    Governor Abba Kabir Yusuf Has Embraced APC Members Without Discrimination Calls for Unity and Grassroots Mobilization Ahead of Elections-Dr. DAN’AGUNDI.

    February 28, 2026

    GWAMNAN JIHAR JIGAWA MALAM UMAR NAMADI DAN MODI YA CE GWAMNATIN SA ZATA CIGABA DA HADA KAI DA KAFAFEN YADA LABARAI MUSANMAN MA RADIO NIJERIYA KADUNA

    February 19, 2026

    GWAMNAN JIHAR JIGAWA MALAM UMAR NAMADI DAN MODI YA AZA HAR SASHIN GINA GIDAJE MASU SAUKIN KUDI

    February 13, 2026

    NAHCON HAS INAUGURATE 2026 HAJJ NSUKMASAR TEAM

    November 15, 2025

    DOGUWA :WASU MAKIYANA A SIYASANCE CIKI HARDA LAUYOYI SUKA NEMI A HANANI SHIGA KASAR BIRTANIYA

    November 14, 2025
  • Siyasa

    APC TA SAUYA TSARIN RABON SHUGABANCI

    February 25, 2026

    AN KAI RUWA RANA YAYIN GUDANAR DA ZABEN SHUGABANCIN KARAMAR HUKUMAR BIRNIN KANO

    February 24, 2026

    WASU MATASA DA AKE ZARGIN AN DAUKI HAYARSU SUNYI WA HON IHUN BAMAYI

    February 24, 2026

    Peoples Democratic Party (PDP) has affirmed Kabiru Turaki, the former minister for special duties and intergovernmental affairs, as its national chairman.

    November 16, 2025

    How POLITICAL PERSECUTION PUSHES DSP BARAU DOGUWA AHEAD OF OTHERS – STUDY

    November 15, 2025
  • Tsaro

    ZAMU DAUKI MATAKIN SHARI, A AKAN DUK WANDA YAKE YUNKURIN BATAWA RT HON ALHASSAN ADO DOGUWA SUNA, A GABAN KOTU

    February 24, 2026

    PRESIDENT TINUBU REAPPOINTS MOHAMMED BUBA MARWA AS NDLEA CHAIRMAN

    November 14, 2025

    YAN SANDA BASU DA HURUMIN RAKIYA ZUWA KWATAR FILAYEN

    November 12, 2025

    BREAKING: China warns against interference in Nigeria’s affairs after US threat of military action

    November 4, 2025

    S.A SECURITY DONATES UNIFORMS TO VIGILANTE GROUP

    October 28, 2025
  • Wasanni

    Ndume Unity Cup 2025: Drama, Determination, and Dominance as Matchday 1 Unfolds.

    November 15, 2025

    MAGOYA BAYAN KUNGIYAR KWALLON KAFA TA KATSINA UNITED TA SUN RAUNATA YAN WASAN KUNGIYAR KWALLON KAFA TA BARAU FC TARE DA YIWA MOTOCIN BARAU FC ROTSE

    November 8, 2025

    NASARAR GIWA UNITED FILIN SUKUWA

    October 24, 2025

    new Kano-based football club, Bichi First FC, has appointed renowned journalist Muzammil Dalha Yola as its Media Officer.

    September 12, 2025

    Kungiyoyin Kwallon Kafa Na Barau da Kano pillars Duk Na Y’aya”n Jihar kano ne Ba Na Mutum Daya bane – :Inji Adamu Abdullahi karkasara

    August 19, 2025
  • Karin Wasu
    1. Noma da Kiwo
    2. Sauyin Yanayi
    3. Fasaha
    4. View All

    WE’RE TURNING FARMERS INTO ENTREPRENEURS” — GOV. NAMADI AS NUJ HONOURS HIM GOVERNOR OF THE YEAR ON AGRICULTURE

    November 12, 2025

    ACRSAL DA GECCI SUN YI GANGAMIN SHUKA DABINON AJUWA A MAKARANTAR ANNOOR GIDA DUBU A BAUCHI

    October 22, 2025

    DOMIN INGANTA TSARO, KUNGIYAR FULANI SULLUBAWA TA GUDANAR DA TARO A BAUCHI.

    October 1, 2025

    JIGAWA PARTNERS INDIAN FIRM TO BOOST CROP YIELDS WITH HYBRID SEED TECHNOLOGY

    September 16, 2025

    MALIKAWA GARU :- PLANT A TREE TODAY TO FIGHT DESERTIFICATION

    October 16, 2025

    Zulum commissions housing complex for teachers in Mafa

    October 7, 2025

    NiMet Predicts Three-day Thunderstorm, Downpour Nationwide

    October 14, 2024

    NiMET Predicts Three-Day Thunderstorms From Monday

    October 1, 2024

    Zulum: Borno begins export of plastic materials

    October 30, 2025

    Zamkah Technologies Has Signed MOU With Institute For Peace and Conflict Resolution (IPCR)

    September 9, 2025

    Digital Age: How Technology Impacts Modern Marriage

    September 29, 2024

    Artificial Intelligence will replace unskilled workers – Daily Trust

    September 27, 2024

    CONGRATULATIONS PROF PAKISTAN FOR LANDING SAFELY WITH

    February 28, 2026

    Governor Abba Kabir Yusuf Has Embraced APC Members Without Discrimination Calls for Unity and Grassroots Mobilization Ahead of Elections-Dr. DAN’AGUNDI.

    February 28, 2026

    Gwamnatin Kano Da Rogo SSR Din Gwamna Sun Baiwa Ƴan Jarida Hakuri Kan Cin Mutuncin Mambansu

    February 25, 2026

    APC TA SAUYA TSARIN RABON SHUGABANCI

    February 25, 2026
MURYAR AREWA A YAU
Home » WANI : MAGIDANCI MAI MATA BIYU A BAUCHI, YA KASHE DAN ACABA DON SAMUN KUDIN KARA AUREN MATA TA UKU

WANI : MAGIDANCI MAI MATA BIYU A BAUCHI, YA KASHE DAN ACABA DON SAMUN KUDIN KARA AUREN MATA TA UKU

By Ali MuhammadOctober 22, 2025 Nishadi 5 Mins Read
police
Share
Facebook Twitter Email Telegram WhatsApp

WANI : MAGIDANCI MAI MATA BIYU A BAUCHI, YA KASHE DAN ACABA DON SAMUN KUDIN KARA AUREN MATA TA UKU

 

Rundunar ‘yan sanda ta jihar Bauchi ta kama wani magidanci mai Sana’ar sayar da kayan marmari a Bauchi, saboda kashe dan acaba tare da dauke mashin dinsa don ya sayar ya samu kuɗin biyan sadakin ƙara auren mata ta uku.
Rundunar Ƴan sanda ta Jihar Bauchi ta sanar da kama mutumin mai suna Mamuda Zakaria Yau, mai shekaru 30 a duniya bisa zargin sa da caka wuƙa wa Basiru Mohammed mai shekaru 25 a duniya wanda ya ke sana’ar Achaɓa a cikin garin Bauchi.
Kamar yadda maj laifin ya shaidawa ‘Yan sanda cewa ya hau acaban daga shataletalen dogon yaro zuwa bayan tsohon airport a kan naira 600. amma da suka je wajen da babu mutane sai ya burma masa wuka a hau mashin ya kara wuta.
Jami’in hulda da Jama’a na Rundunar yan ‘sandan jihar Bauchi CSP Ahmad Muhammad Wakil a nasa karin bayani cikin wata sanarwa da ya fitar, ya ce a ranar Alhamis 16/10/2025 da misalin karfe 9 na dare wani mai suna Mahmud Zakari Yau, mai shekaru 30 a duniya sun yi sa in sa da wani mai suna Basiru Mohammed da yake sana’ar Achaɓa wadda ya fito daga Yankin Zango Sa’idawa, a yayin sa in sar, shi Ya’u an yi zargin ya yi amfani da wuƙa ya caka wa Mohammed Dan acaba tare da yin awun gaba da babur ɗinsa kirar Bajaj launin Ja, mai lamba NNG813UM. Sai ko da aka yi sa’a Mohammed ya nemi ɗaukin mutane ta hanyar ihu, yadda maƙwabta suka kawo masa agaji tare da bin wanda ake zargin, hakan ya tilasta masa jefar da Babur ɗin, ya ranta cikin na Kare.
Bayanin ya ƙara da cewa Jami’an Yan sanda daga ofishin su dake Yelwa cikin hanzari sun isa wajen tare da ɗaukar wadda aka caka wa wuƙar zuwa Asibitin koyarwa na ATBUTH, inda likitoci suka bayyana ya rasu.
CSP Ahmad Wakil ya ƙara da cewa an ajiye gawar a Asibiti don kammala bincike da gwaje gwaje.
Kuma biyo bayan bincike an cafke wanda ake zargin ta hanyar bayanai da aka samu a cikin wayarsa da ya jefar da rigarsa mai dauke da wasu kayayyaki a cikin aljihun.
Yan sanda sun kira wasu lambobin mutane da yayi waya da su aka sanar da su cewa ya samu hatsari yana asibiti su zo. Da suka zo don kawo masa dauki aka cafke su aka je yadda yake aka kama shi.
Kuma a lokacin da ake tuhumarsa ya amsa laifinsa, inda ya alaƙanta yin kisan da cewa sharrin shaidan ne, DA kuma tsananin rashin kuɗin ƙara Mata ta uku, da hakan ya sa shi yaudarar Ɗan Achaɓan tare da caka masa wuƙa ya dauke mashin nasa don ya sayar ya samu kudin sadakin auren Mata ta uku da ya mata alkawarin aure amma abin da yake samu a sana’ar sa ta sayar da kayan marmari bata wadatar da shi yadda zai samu kudin cikawa matar alkawarin auren da ya yi mata ba.
Kakakin Rundunar yan’sanda CSP Mohammed Ahmed Wakil ya ce an samu shaida a wajen da suka hada da Babur Bajaj Boxer, wuƙa mai jini a jiki,Takalmi da wayar Salula ta wadda ake zargin.
Kwamishinan yan’sanda na Jihar Bauchi CP Sani Omolori Aliyu ya bada umarni a mai da binciken zuwa Sashen binciken manyan laifuka na Rundunar wato CID don ƙara bincike tare da gabatar da mai laifin gaban Kotu.

 

YAN SANDA A BAUCHI SUN CAFKE WANDA YA KWAKULE IDON KANWAR SA DA WANDA YA SA YA KAWO MASA IDON

Daga Muazu Hardawa, Bauchi

Bayan afkuwar wani lamari mai tayar da hankali da ya faru a wani kauye da ke kusa da garin Wailo, a ƙaramar hukumar Ganjuwa ta jihar Bauchi, inda wani matashi mai suna Auwalu ya ƙwaƙwule idon ƙanwarsa yar shekara 7 mai suna Ruƙayya don neman biyan bukatarsa ta duniya, rundunar Yan sanda ta cika hannu da mutumin da wanda ya sa shi kawo masa idon.
Da yake zantawa da manema labarai a Bauchi, mahaifin yarinyar, Malam Muhammad Adamu, ya bayyana cewa wanda ake zargin ɗan uwanta ne na jini amma ya ci amanar su ta hanyar yaudarar yarinyar yadda ya aikata Mata wannan ta’annati.
Ya ce Auwalu ya ja ƙanwarsa cikin daji bisa yaudara kafin ya aikata mata wannan mummunan aiki da ya bar ta da raunuka masu tsanani a idanuwanta biyu da ya kwakule.
Bayan tonuwar da asirinsa ya yi ne aka garzaya da Ruƙayya asibitin koyarwa na ATBUTH da ke Bauchi inda likitocin ido suka yi mata aiki don gyara wajen raunukan mazaunan idanuwan biyu.
Sai ko a cewar babban likitan asibitin ido na ATBUTH, Dr. Shahir Bello Umar, ƙwararren likitan ido yace ganinta ba zai sake dawo ba lamarin da ke nufin ta makance gaba ɗaya saboda ya lalata dukkan ido biyun.
Wani shaidar gani da ido da ya nemi a sakaye sunansa ya tabbatarwa wa manema labarai cewa tuni jami’an tsaro suka kama wanda ake zargi da aikata laifin, harma da wanda ake zargin shi ya saka shi ya nemo idon don aikata ayyukan tsafi.
Kakakin rundunar ‘yan sanda ta jihar Bauchi CSP Mohammed Ahmed Wakil ya tabbatar da abkuwar lamarin. Kuma kwamishinan Yan sanda na jihar Bauchi CP Omolarin Aliyu ya bayar da umarnin ci gaba da bincike don gurfanar da masu laifin a gaban kotu.

WANI : MAGIDANCI MAI MATA BIYU A BAUCHI YA KASHE DAN ACABA DON SAMUN KUDIN KARA AUREN MATA TA UKU
Share. Facebook Twitter LinkedIn Email Telegram WhatsApp

Related Posts

ZAMU DAUKI MATAKIN SHARI, A AKAN DUK WANDA YAKE YUNKURIN BATAWA RT HON ALHASSAN ADO DOGUWA SUNA, A GABAN KOTU

PRESIDENT TINUBU REAPPOINTS MOHAMMED BUBA MARWA AS NDLEA CHAIRMAN

YAN SANDA BASU DA HURUMIN RAKIYA ZUWA KWATAR FILAYEN

BREAKING: China warns against interference in Nigeria’s affairs after US threat of military action

S.A SECURITY DONATES UNIFORMS TO VIGILANTE GROUP

JGSG DONATES N2MILLION TO SUPPORT FAMILY OF SLAIN NSCDC OFFICER

Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

Latest Posts

CONGRATULATIONS PROF PAKISTAN FOR LANDING SAFELY WITH

February 28, 2026

Governor Abba Kabir Yusuf Has Embraced APC Members Without Discrimination Calls for Unity and Grassroots Mobilization Ahead of Elections-Dr. DAN’AGUNDI.

February 28, 2026

Gwamnatin Kano Da Rogo SSR Din Gwamna Sun Baiwa Ƴan Jarida Hakuri Kan Cin Mutuncin Mambansu

February 25, 2026
Advertisement
© 2026 MURYAR AREWA A YAU. Developed ny: ENGRMKS & CO.
  • Home
  • About Us
  • Disclaimer
  • Get In Touch
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.