Close Menu
  • Home
  • Kasuwanci
  • Nishadi
  • Features
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Karin Wasu
    • Noma da Kiwo
    • Sauyin Yanayi
    • Fasaha
Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
Facebook X (Twitter) Instagram
MURYAR AREWA A YAU
Subscribe
  • Home
  • Kasuwanci

    FILIN JIRGIN SAMAN DUTSE JIHAR JIGAWA ZAI DINGA KARBAR KAYA NA KAGO

    February 23, 2026

    Zulum Leads Fintiri, Buni to Meet New World Bank Director

    November 14, 2025

    Gwamnatin Najeriya ta roki jama’a su rage cin ganda (ponmo) kada kamfanin sarrafa fata na kasar ya durkushe

    November 14, 2025

    STANDARD ORGANIZATION OF NIGERIA AND FEDERAL MINISTRY OF TRADE ARE GOING TO WORK TOGETHER

    November 8, 2025

    DOGUWA HAS MOVED TO THE OIL SUMMIT IN UAE TO REPRESENT NIGERIA

    November 3, 2025
  • Nishadi

    WANI : MAGIDANCI MAI MATA BIYU A BAUCHI, YA KASHE DAN ACABA DON SAMUN KUDIN KARA AUREN MATA TA UKU

    October 22, 2025

    Qausain TV appoints Adam A. Zango as Director-General

    October 8, 2024

    Young Jonn Sets To Thrill Fans With Electrifying Performance In Abuja

    September 29, 2024

    Why Bobrisky was separated from other inmates – Prison experts

    September 27, 2024
  • Features

    CONGRATULATIONS PROF PAKISTAN FOR LANDING SAFELY WITH

    February 28, 2026

    Governor Abba Kabir Yusuf Has Embraced APC Members Without Discrimination Calls for Unity and Grassroots Mobilization Ahead of Elections-Dr. DAN’AGUNDI.

    February 28, 2026

    Gwamnatin Kano Da Rogo SSR Din Gwamna Sun Baiwa Ƴan Jarida Hakuri Kan Cin Mutuncin Mambansu

    February 25, 2026

    APC TA SAUYA TSARIN RABON SHUGABANCI

    February 25, 2026

    MALAMAR MAKARANTAR ISLAMIYYAR AHMADU ABBA MEMORIAL ACADEMY TA SAMU BABBAR LAMBAR YABO BISA KWAZON DATA NUNA ALOKACINDA AKA BATA RIKON MAKARANTAR ISLAMIYYA

    February 25, 2026
  • Labarai

    Governor Abba Kabir Yusuf Has Embraced APC Members Without Discrimination Calls for Unity and Grassroots Mobilization Ahead of Elections-Dr. DAN’AGUNDI.

    February 28, 2026

    GWAMNAN JIHAR JIGAWA MALAM UMAR NAMADI DAN MODI YA CE GWAMNATIN SA ZATA CIGABA DA HADA KAI DA KAFAFEN YADA LABARAI MUSANMAN MA RADIO NIJERIYA KADUNA

    February 19, 2026

    GWAMNAN JIHAR JIGAWA MALAM UMAR NAMADI DAN MODI YA AZA HAR SASHIN GINA GIDAJE MASU SAUKIN KUDI

    February 13, 2026

    NAHCON HAS INAUGURATE 2026 HAJJ NSUKMASAR TEAM

    November 15, 2025

    DOGUWA :WASU MAKIYANA A SIYASANCE CIKI HARDA LAUYOYI SUKA NEMI A HANANI SHIGA KASAR BIRTANIYA

    November 14, 2025
  • Siyasa

    APC TA SAUYA TSARIN RABON SHUGABANCI

    February 25, 2026

    AN KAI RUWA RANA YAYIN GUDANAR DA ZABEN SHUGABANCIN KARAMAR HUKUMAR BIRNIN KANO

    February 24, 2026

    WASU MATASA DA AKE ZARGIN AN DAUKI HAYARSU SUNYI WA HON IHUN BAMAYI

    February 24, 2026

    Peoples Democratic Party (PDP) has affirmed Kabiru Turaki, the former minister for special duties and intergovernmental affairs, as its national chairman.

    November 16, 2025

    How POLITICAL PERSECUTION PUSHES DSP BARAU DOGUWA AHEAD OF OTHERS – STUDY

    November 15, 2025
  • Tsaro

    ZAMU DAUKI MATAKIN SHARI, A AKAN DUK WANDA YAKE YUNKURIN BATAWA RT HON ALHASSAN ADO DOGUWA SUNA, A GABAN KOTU

    February 24, 2026

    PRESIDENT TINUBU REAPPOINTS MOHAMMED BUBA MARWA AS NDLEA CHAIRMAN

    November 14, 2025

    YAN SANDA BASU DA HURUMIN RAKIYA ZUWA KWATAR FILAYEN

    November 12, 2025

    BREAKING: China warns against interference in Nigeria’s affairs after US threat of military action

    November 4, 2025

    S.A SECURITY DONATES UNIFORMS TO VIGILANTE GROUP

    October 28, 2025
  • Wasanni

    Ndume Unity Cup 2025: Drama, Determination, and Dominance as Matchday 1 Unfolds.

    November 15, 2025

    MAGOYA BAYAN KUNGIYAR KWALLON KAFA TA KATSINA UNITED TA SUN RAUNATA YAN WASAN KUNGIYAR KWALLON KAFA TA BARAU FC TARE DA YIWA MOTOCIN BARAU FC ROTSE

    November 8, 2025

    NASARAR GIWA UNITED FILIN SUKUWA

    October 24, 2025

    new Kano-based football club, Bichi First FC, has appointed renowned journalist Muzammil Dalha Yola as its Media Officer.

    September 12, 2025

    Kungiyoyin Kwallon Kafa Na Barau da Kano pillars Duk Na Y’aya”n Jihar kano ne Ba Na Mutum Daya bane – :Inji Adamu Abdullahi karkasara

    August 19, 2025
  • Karin Wasu
    1. Noma da Kiwo
    2. Sauyin Yanayi
    3. Fasaha
    4. View All

    WE’RE TURNING FARMERS INTO ENTREPRENEURS” — GOV. NAMADI AS NUJ HONOURS HIM GOVERNOR OF THE YEAR ON AGRICULTURE

    November 12, 2025

    ACRSAL DA GECCI SUN YI GANGAMIN SHUKA DABINON AJUWA A MAKARANTAR ANNOOR GIDA DUBU A BAUCHI

    October 22, 2025

    DOMIN INGANTA TSARO, KUNGIYAR FULANI SULLUBAWA TA GUDANAR DA TARO A BAUCHI.

    October 1, 2025

    JIGAWA PARTNERS INDIAN FIRM TO BOOST CROP YIELDS WITH HYBRID SEED TECHNOLOGY

    September 16, 2025

    MALIKAWA GARU :- PLANT A TREE TODAY TO FIGHT DESERTIFICATION

    October 16, 2025

    Zulum commissions housing complex for teachers in Mafa

    October 7, 2025

    NiMet Predicts Three-day Thunderstorm, Downpour Nationwide

    October 14, 2024

    NiMET Predicts Three-Day Thunderstorms From Monday

    October 1, 2024

    Zulum: Borno begins export of plastic materials

    October 30, 2025

    Zamkah Technologies Has Signed MOU With Institute For Peace and Conflict Resolution (IPCR)

    September 9, 2025

    Digital Age: How Technology Impacts Modern Marriage

    September 29, 2024

    Artificial Intelligence will replace unskilled workers – Daily Trust

    September 27, 2024

    CONGRATULATIONS PROF PAKISTAN FOR LANDING SAFELY WITH

    February 28, 2026

    Governor Abba Kabir Yusuf Has Embraced APC Members Without Discrimination Calls for Unity and Grassroots Mobilization Ahead of Elections-Dr. DAN’AGUNDI.

    February 28, 2026

    Gwamnatin Kano Da Rogo SSR Din Gwamna Sun Baiwa Ƴan Jarida Hakuri Kan Cin Mutuncin Mambansu

    February 25, 2026

    APC TA SAUYA TSARIN RABON SHUGABANCI

    February 25, 2026
MURYAR AREWA A YAU
Home » YA FITA DAGA JAM, IYYAR NNPP GWAMNAN JIHAR KANO ABBA KABIR YUSUF

YA FITA DAGA JAM, IYYAR NNPP GWAMNAN JIHAR KANO ABBA KABIR YUSUF

By Ali MuhammadJanuary 23, 2026 Uncategorized 3 Mins Read
Screenshot 20260123 174541
Share
Facebook Twitter Email Telegram WhatsApp

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar New Nigeria People’s Party (NNPP), sakamakon rikice-rikicen cikin gida da ke kara kamari a jam’iyyar, tare da bukatar kare muradun al’ummar Jihar Kano gaba ɗaya.
Wannan na kunshe ne a cikin wata sanarwa da kakakin gwamnan, Malam Sunusi Bature Dawakin Tofa, ya sanya wa hannu a ranar Juma’a.
A cikin wasikar da ya kaiwa Shugaban NNPP na Ward din Diso-Chiranchi, Karamar Hukumar Gwale,

Gwamna Yusuf ya bayyana a hukumance cewa ya janye daga jam’iyyar tun daga Juma’a, 23 ga Janairu, 2026.
“Ina rubuto wannan wasika ne cike da godiya domin sanar da shugabancin jam’iyyar NNPP hukuncin da na dauka na ficewa daga jam’iyyar, wanda zai fara aiki daga Juma’a, 23 ga Janairu, 2026.”
Gwamnan ya gode wa jam’iyyar bisa damar da ta ba shi da goyon bayan da ya samu tun lokacin da ya shiga NNPP.
“Ina matukar godiya ga jam’iyyar, shugabanninta da mambobinta a fadin Jihar Kano bisa damar da suka ba ni tun shekarar 2022, da kuma goyon baya, fahimta da hadin kai da na samu a lokacin da nake cikin jam’iyyar.”
Ya bayyana cewa rikice-rikicen shugabanci da shari’o’i da ke gudana a kotuna sun girgiza tubalan jam’iyyar a matakin kasa baki daya.
“A baya-bayan nan, jam’iyyar ta fada cikin rikice-rikice masu yawa na cikin gida, sakamakon sabanin shugabanci da kuma shari’o’i da dama da ke gaban kotuna.”
A cewarsa, wadannan sabani sun haddasa rarrabuwar kai mai tsanani a cikin jam’iyyar.
“Rashin jin dadi da ke kara yaduwa tsakanin mambobin jam’iyyar ya haifar da babbar baraka, wadda ke kara raunana hadin kai tare da jefa jam’iyyar cikin rashin tabbas a matakin jiha da kasa.”
Gwamna Yusuf ya ce ya dauki wannan mataki ne bayan dogon nazari, bisa la’akari da muradun jama’a kawai.
“Bayan yin nazari mai zurfi, na yanke shawarar cewa ficewata daga jam’iyyar ita ce mafi alheri ga al’ummar Jihar Kano.”
Ya kara da cewa ya dauki matakin ne cikin lumana, ba tare da gaba ko kiyayya ba.
“Na dauki wannan hukunci cikin kyakkyawar niyya, ba tare da wata gaba ba, tare da ci gaba da jajircewa wajen samar da zaman lafiya, hadin kai da ci gaban Jihar Kano.”
Rahotanni sun tabbatar da cewa gwamnan ya fice daga NNPP tare da ‘yan Majalisar Jiha 21, ‘yan Majalisar Wakilai 8, da Shugabannin Kananan Hukumomi 44 na Jihar Kano.
Sakataren jam’iyyar NNPP na Ward din Diso-Chiranchi, Hon. Kabiru Zubairu, ya tabbatar da karbar wasikar ficewar, inda ya yabawa gwamnan bisa manyan ayyukansa a bangarorin more rayuwa, gyaran birane, lafiya, ilimi da karfafa tattalin arziki.
“Na amince da maganar Mai Girma Gwamna kan rikicin da ya dade yana addabar jam’iyyar. Duk da kokarin da muke yi na shawo kansa, ba mu da wani zabi illa karbar ficewar daya daga cikin gwamnonin NNPP mafi kwazo da aiki.”

Share. Facebook Twitter LinkedIn Email Telegram WhatsApp

Related Posts

CONGRATULATIONS PROF PAKISTAN FOR LANDING SAFELY WITH

Gwamnatin Kano Da Rogo SSR Din Gwamna Sun Baiwa Ƴan Jarida Hakuri Kan Cin Mutuncin Mambansu

MALAMAR MAKARANTAR ISLAMIYYAR AHMADU ABBA MEMORIAL ACADEMY TA SAMU BABBAR LAMBAR YABO BISA KWAZON DATA NUNA ALOKACINDA AKA BATA RIKON MAKARANTAR ISLAMIYYA

WANI SSR NA GWAMNAN JIHAR KANO YA TOZARTA DAN JARIDA A GABAN MANYAN JAMI, AN GWAMNATI

WAYE TUNJI DISU

DOGUWA YA TAYA AL, UMMAR MUSULMI MURNAR SHIGOWAR WATAN RAMADAN, YA JAJANTAWA YAN KASUWAR SINGA A KARO NA BIYU

Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

Latest Posts

CONGRATULATIONS PROF PAKISTAN FOR LANDING SAFELY WITH

February 28, 2026

Governor Abba Kabir Yusuf Has Embraced APC Members Without Discrimination Calls for Unity and Grassroots Mobilization Ahead of Elections-Dr. DAN’AGUNDI.

February 28, 2026

Gwamnatin Kano Da Rogo SSR Din Gwamna Sun Baiwa Ƴan Jarida Hakuri Kan Cin Mutuncin Mambansu

February 25, 2026
Advertisement
© 2026 MURYAR AREWA A YAU. Developed ny: ENGRMKS & CO.
  • Home
  • About Us
  • Disclaimer
  • Get In Touch
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.