Close Menu
  • Home
  • Kasuwanci
  • Nishadi
  • Features
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Karin Wasu
    • Noma da Kiwo
    • Sauyin Yanayi
    • Fasaha
Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
Facebook X (Twitter) Instagram
MURYAR AREWA A YAU
Subscribe
  • Home
  • Kasuwanci

    FILIN JIRGIN SAMAN DUTSE JIHAR JIGAWA ZAI DINGA KARBAR KAYA NA KAGO

    February 23, 2026

    Zulum Leads Fintiri, Buni to Meet New World Bank Director

    November 14, 2025

    Gwamnatin Najeriya ta roki jama’a su rage cin ganda (ponmo) kada kamfanin sarrafa fata na kasar ya durkushe

    November 14, 2025

    STANDARD ORGANIZATION OF NIGERIA AND FEDERAL MINISTRY OF TRADE ARE GOING TO WORK TOGETHER

    November 8, 2025

    DOGUWA HAS MOVED TO THE OIL SUMMIT IN UAE TO REPRESENT NIGERIA

    November 3, 2025
  • Nishadi

    WANI : MAGIDANCI MAI MATA BIYU A BAUCHI, YA KASHE DAN ACABA DON SAMUN KUDIN KARA AUREN MATA TA UKU

    October 22, 2025

    Qausain TV appoints Adam A. Zango as Director-General

    October 8, 2024

    Young Jonn Sets To Thrill Fans With Electrifying Performance In Abuja

    September 29, 2024

    Why Bobrisky was separated from other inmates – Prison experts

    September 27, 2024
  • Features

    CONGRATULATIONS PROF PAKISTAN FOR LANDING SAFELY WITH

    February 28, 2026

    Governor Abba Kabir Yusuf Has Embraced APC Members Without Discrimination Calls for Unity and Grassroots Mobilization Ahead of Elections-Dr. DAN’AGUNDI.

    February 28, 2026

    Gwamnatin Kano Da Rogo SSR Din Gwamna Sun Baiwa Ƴan Jarida Hakuri Kan Cin Mutuncin Mambansu

    February 25, 2026

    APC TA SAUYA TSARIN RABON SHUGABANCI

    February 25, 2026

    MALAMAR MAKARANTAR ISLAMIYYAR AHMADU ABBA MEMORIAL ACADEMY TA SAMU BABBAR LAMBAR YABO BISA KWAZON DATA NUNA ALOKACINDA AKA BATA RIKON MAKARANTAR ISLAMIYYA

    February 25, 2026
  • Labarai

    Governor Abba Kabir Yusuf Has Embraced APC Members Without Discrimination Calls for Unity and Grassroots Mobilization Ahead of Elections-Dr. DAN’AGUNDI.

    February 28, 2026

    GWAMNAN JIHAR JIGAWA MALAM UMAR NAMADI DAN MODI YA CE GWAMNATIN SA ZATA CIGABA DA HADA KAI DA KAFAFEN YADA LABARAI MUSANMAN MA RADIO NIJERIYA KADUNA

    February 19, 2026

    GWAMNAN JIHAR JIGAWA MALAM UMAR NAMADI DAN MODI YA AZA HAR SASHIN GINA GIDAJE MASU SAUKIN KUDI

    February 13, 2026

    NAHCON HAS INAUGURATE 2026 HAJJ NSUKMASAR TEAM

    November 15, 2025

    DOGUWA :WASU MAKIYANA A SIYASANCE CIKI HARDA LAUYOYI SUKA NEMI A HANANI SHIGA KASAR BIRTANIYA

    November 14, 2025
  • Siyasa

    APC TA SAUYA TSARIN RABON SHUGABANCI

    February 25, 2026

    AN KAI RUWA RANA YAYIN GUDANAR DA ZABEN SHUGABANCIN KARAMAR HUKUMAR BIRNIN KANO

    February 24, 2026

    WASU MATASA DA AKE ZARGIN AN DAUKI HAYARSU SUNYI WA HON IHUN BAMAYI

    February 24, 2026

    Peoples Democratic Party (PDP) has affirmed Kabiru Turaki, the former minister for special duties and intergovernmental affairs, as its national chairman.

    November 16, 2025

    How POLITICAL PERSECUTION PUSHES DSP BARAU DOGUWA AHEAD OF OTHERS – STUDY

    November 15, 2025
  • Tsaro

    ZAMU DAUKI MATAKIN SHARI, A AKAN DUK WANDA YAKE YUNKURIN BATAWA RT HON ALHASSAN ADO DOGUWA SUNA, A GABAN KOTU

    February 24, 2026

    PRESIDENT TINUBU REAPPOINTS MOHAMMED BUBA MARWA AS NDLEA CHAIRMAN

    November 14, 2025

    YAN SANDA BASU DA HURUMIN RAKIYA ZUWA KWATAR FILAYEN

    November 12, 2025

    BREAKING: China warns against interference in Nigeria’s affairs after US threat of military action

    November 4, 2025

    S.A SECURITY DONATES UNIFORMS TO VIGILANTE GROUP

    October 28, 2025
  • Wasanni

    Ndume Unity Cup 2025: Drama, Determination, and Dominance as Matchday 1 Unfolds.

    November 15, 2025

    MAGOYA BAYAN KUNGIYAR KWALLON KAFA TA KATSINA UNITED TA SUN RAUNATA YAN WASAN KUNGIYAR KWALLON KAFA TA BARAU FC TARE DA YIWA MOTOCIN BARAU FC ROTSE

    November 8, 2025

    NASARAR GIWA UNITED FILIN SUKUWA

    October 24, 2025

    new Kano-based football club, Bichi First FC, has appointed renowned journalist Muzammil Dalha Yola as its Media Officer.

    September 12, 2025

    Kungiyoyin Kwallon Kafa Na Barau da Kano pillars Duk Na Y’aya”n Jihar kano ne Ba Na Mutum Daya bane – :Inji Adamu Abdullahi karkasara

    August 19, 2025
  • Karin Wasu
    1. Noma da Kiwo
    2. Sauyin Yanayi
    3. Fasaha
    4. View All

    WE’RE TURNING FARMERS INTO ENTREPRENEURS” — GOV. NAMADI AS NUJ HONOURS HIM GOVERNOR OF THE YEAR ON AGRICULTURE

    November 12, 2025

    ACRSAL DA GECCI SUN YI GANGAMIN SHUKA DABINON AJUWA A MAKARANTAR ANNOOR GIDA DUBU A BAUCHI

    October 22, 2025

    DOMIN INGANTA TSARO, KUNGIYAR FULANI SULLUBAWA TA GUDANAR DA TARO A BAUCHI.

    October 1, 2025

    JIGAWA PARTNERS INDIAN FIRM TO BOOST CROP YIELDS WITH HYBRID SEED TECHNOLOGY

    September 16, 2025

    MALIKAWA GARU :- PLANT A TREE TODAY TO FIGHT DESERTIFICATION

    October 16, 2025

    Zulum commissions housing complex for teachers in Mafa

    October 7, 2025

    NiMet Predicts Three-day Thunderstorm, Downpour Nationwide

    October 14, 2024

    NiMET Predicts Three-Day Thunderstorms From Monday

    October 1, 2024

    Zulum: Borno begins export of plastic materials

    October 30, 2025

    Zamkah Technologies Has Signed MOU With Institute For Peace and Conflict Resolution (IPCR)

    September 9, 2025

    Digital Age: How Technology Impacts Modern Marriage

    September 29, 2024

    Artificial Intelligence will replace unskilled workers – Daily Trust

    September 27, 2024

    CONGRATULATIONS PROF PAKISTAN FOR LANDING SAFELY WITH

    February 28, 2026

    Governor Abba Kabir Yusuf Has Embraced APC Members Without Discrimination Calls for Unity and Grassroots Mobilization Ahead of Elections-Dr. DAN’AGUNDI.

    February 28, 2026

    Gwamnatin Kano Da Rogo SSR Din Gwamna Sun Baiwa Ƴan Jarida Hakuri Kan Cin Mutuncin Mambansu

    February 25, 2026

    APC TA SAUYA TSARIN RABON SHUGABANCI

    February 25, 2026
MURYAR AREWA A YAU
Home » A NIJERIYA :-YAU CE RANAR TUNAWA DA SIR, AHMADU BELLO SARDAUNA DA SIR ABUBAKAR TABAWA BALEWA

A NIJERIYA :-YAU CE RANAR TUNAWA DA SIR, AHMADU BELLO SARDAUNA DA SIR ABUBAKAR TABAWA BALEWA

By Ali MuhammadJanuary 15, 2026 Uncategorized 7 Mins Read
Screenshot 20260115 083509
Share
Facebook Twitter Email Telegram WhatsApp

 

Yau rana ce mai cike da tarihi a Najeriya!

A rana irin ta yau a 1966 ne aka kashe Firaiministan Najeriya na farko, Tafawa Ɓalewa da Firimiyan Arewa, Ahmadu Bello da wasu jiga-jigan ƴansiyasa da sojoji a yunƙurin sojoji na juyin mulki.

Ahmadu Bello ne firimiyan jihar Arewa na farko a tarihi kuma akwai wasu sanannun mutane da suka riƙe muƙamin minista a ƙarƙashinsa.

Wane Irin Kisa Akayiwa Sir Ahmadu Bello Sardauna? Yau Shekaru 60 Kenan!!

Kisan da akaima Sardauna a gidan Gwamnatin Jahar Arewa dake Kaduna. Da yawan mutane sunyi maganganu, wasu maganganunma ba su da kangado, babu ilimi ko daya a ciki. Dayawan labaran da mutane suke yadawa hankali bazai dauka ba.

Hakan yasa na zurfafa bincike sosai dan mu gane shin wane irin kisa akayiwa Sardauna? Wasu mawakan hausa da wasu mutane makusantar Sardauna, sun bada wasu labarai wayanda hankali ba zai dauke su ba.

Bincike ya tabbatar da cewa shi wanda ya jagoranci, kisan su Sardauna Manjo Patrick Chukuma Kaduna Nzeogwu, ya dade da kullantar Sardaunan a ransa, hakan ya sa ya fara horar da wasu sojoji wanda mafi yawancinsu yan Arewa ne.

NZEOGWU YA KADDAMAR DA SAMAME MASU SUNA KAMAR HAKA. OPERATION.

Ya kaddamar da Samame masu Sunaye Kamar Haka

Damisa
Zaki
Giwa

Irin wannan samamen shi Nzeogwu ya yi ta ba wa sojojin horo a kai. Sukan kansu sojonin basu san dalilin da yasa yake basu wannan horon ba. Kullun dare yakan tarasu suyi tayin wannan Atisayen har Asuba. Duk da cewa manyan sojoji na kallonsa sukansu basu da masaniyar dalilin da yasa yake basu wannan horon ba, ya fake da cewar ya kamata ace sojoji na cikin shiri, kuma su rika jiran ko ta kwana.

Ranar 15 ga watan Janairun 1966, juma’a wurin karfe goma Sha biyu na dare, Nzeogwu ya kwaso wasu kuratan sojoji su 45, wasu ma sukace su 50, yan Arewacin Najeriya. Nzeogwu, ya kai su wani wuri inda a yanzu wata makarantar aikin noma take a Mando. A wancan lokacin wurin kungurmin dajine. Daga nan ne suka taso suka nufo Gidan Sardauna. Bincike ya tabbatar da cewar ya kashe wani soja daya da ya nemi yai masa taurin Kai. Kamar yadda abun ya faru wannan sojan ya tsananta da tambayar cewa wane irin aiki na musamnan za suyi? A inane kuma za suyi wannan aikin na musamman? Kuma yaya yanayin aikin yake?

Bayan isowarsu kofar gidan Sardauna, Nzeogwu, ya nunawa wayannan sojojin daya kwaso cewar kunsan ko nan gidan waye? Suka amsa masa da cewar gidan baban duk wani dan Arewa ne Sardauna. Nzeogwu yace musu to mai Gidannan shi muka fito kashewa. Nan take wani Sagent Bayaraben Ilori, Sagen Duru, yace Allah ya kiyaye shi, ya sa hannu a kashe Babansa. Bincike ya tabbatar da cewa Sagen Duru yayi yunkurin tsalake titi ya gudu, amma nan take Nzeogwu, ya harbeshi.

Makaman da Nzeogwu yazo dasu gidan Sardauna sun fi karfin na juyin mulki sai dai na yaki da wata kasa. Nan take Nzeogwu ya umarci wani kurtun soja dan asalin Jahar Kebbi Musa Manga, yace ya harba bindigar da ake amfani da ita wurin kakkabo jirgin saman yaki MM 400× a saman rufin nakin da Sardauna yake.

Karar wannan bindigar ta tada hankalin duk wani mutumin dake Unguwar shanu, da Unguwar sarki. Wannan bindigar itace tasa rufin dakin ya Kamada wuta. Sardauna da matansa da yaran da yake rike da su na yan’,uwa da abokan arziki da duk ma’aikatan dake gidan sun taru a farfadiyar da ake wajen fakin din mota na gidan.

Sardauna ya tsinci kan sa a wani hali na ba shi da wani mataimaki sai na Allah. Ba shi da makamin da zai kare kansa ballema ya kare iyalansa dashi. Bincike ya tabbatar da cewar anan farfajiyar ajiye motocin ne Nzeogwu ya samu Sardarna da matansa guda uku da Larai matar Ali Odilin Sardauna, da Ali Odilin.

Anan an samu mabambamtan maganannu, matan Sardauna Jabbo da Goggon Bichi sun bada labari iri daya, duk da cewar ba lokaci daya akayi hirar da su ba.

JABBO.

Tace duk kan mu muna cikin fargaba mun rude saboda matsanancin karar harbe harbe da mu ke ji a wannan lokacin. Sardauna na tsaye ne yana jan carbi, Hafsat uwargidansa ta na rungume da shi dukkanmu muna kuka mun rasa inda zamu saka kan mu. Da abubuwa sukayi tsanani shi Sardauna yace mana ni tawa ta ka re ku nake ma addu’ar Allah ya kare ku daga sharin waɗannan mutanan. Hafsat ta rike Sardauna da karfin tsiya nima ina manne da jinkinsa haka Goggon Bichi, Larai matar Ali Odali na kusa dani.

Lokacin da Nzeogwu ya zo, ya zo ne da wata fitila mai haske irinta ta mafarauta a goshinsa da yake gidan akwai duhu babu wuta da farin hankici a wuyansa. Da yake muna da yawa da yara damu matanshi mun kewayashi a wannan lokacin.

Nzeogwu ya yi ta mana barazanar cewa idan bamu kauce ba zai harbemu ya kashe mu dukkan mu. Amma mukayi burus da shi. Bayan kokarin sa mana karfi da yayi mu kayi masa turjiya, yasa kan bindiga ya buge ni a goshi, jini na yai tsartuwa na fadi sumammiya. Tace kamar yadda abubuwa suka faru a nan ne dai Nzeogwu ya harbi Sardauna a goshi da zuciyarsa

GOGGON BICHI.

Tace lokacin da Nzeogwu yazo da fitila mai haske a goshin sa da farin hankici a wuyansa. Mu kuma dukkanmu mun kewaye Sardauna, Hafsat ta rike shi kam-kam. Jabbo ma na rike da shi nima ina manne da shi. Nzegowu yayi barazanar zai harbe mu, amma mu da yara kuka kawai muke muna salati. Goggon Bichi tace tana da yakinin cewa kafimma shi Nzeogwu ya harbi Sardauna Allah ya zare ran Sardaunan. Ta kawo dalilai kwarara guda biyu da yake tabbatar da abun da ta ke fada.

Abu na farko tace babu yadda za a sa kan bindiga a bugi daya daga cikin matansa har ta fadi ta suma, ace Sardaunan bai yi magana, ba tace abu ne wanda ba mai yiwuba.

Goggon Bichi, ta ce Koda mai zai faru da shi kuwa wallahi Sardauna sai ya yi magana, kai sai dai bayan ransa wallahi ba zai taba ganin yana raye a wulakanta matarsa ba. Dalilinta na biyu Kuma Nzeogwu ya harbi Hafsat kafin ya harbi Sardauna, nan ma tace daga nan ne ma na tabbatar da cewa Sardauna ba shi da rai, wallahi yana dai tsaye ne kawai amma Allah ya zare ransa. Tace har Nzeogwu ya harbe shi ba a ji ihunsa ko Kara ko wata magana ba. Hakan ma ya kara tambatar mana da cewa ya rasu.

Jabbo da Goggon Bichi, da Larai Matar Ali Odilin Sardauna wacce itama ganauce sun tabbatar da cewa in ma da wani namiji a sanda abun ya faru to Ali Odili ne.

Matan na Sardauna guda biyu da Larai Matar Ali Odili sun ce duk mazajen dake gidan sun gudu. Sukace duk wani mutum yau daya tara yan Jaridu yace yasan yadda aka kashe Sardauna, ko a gabansa aka kashe Sardauna karya ya keyi.

Marigayi Sheik Abubakar Gumi, shi ne ya yiwa Sardauna wanka ya tabbatar da cewar tabbas akwai harsashi a goshin Sardauna a goshi aka harbeshi.

Bazan iya kawo dukkan hikayoyin a nan ba amma za a iya neman littafi mai suna Jarumar da ba a rubuta ba, Hafsat Ahmadu Bello, wanda Ladi S. Adamu ta rubuta.

 

Share. Facebook Twitter LinkedIn Email Telegram WhatsApp

Related Posts

CONGRATULATIONS PROF PAKISTAN FOR LANDING SAFELY WITH

Gwamnatin Kano Da Rogo SSR Din Gwamna Sun Baiwa Ƴan Jarida Hakuri Kan Cin Mutuncin Mambansu

MALAMAR MAKARANTAR ISLAMIYYAR AHMADU ABBA MEMORIAL ACADEMY TA SAMU BABBAR LAMBAR YABO BISA KWAZON DATA NUNA ALOKACINDA AKA BATA RIKON MAKARANTAR ISLAMIYYA

WANI SSR NA GWAMNAN JIHAR KANO YA TOZARTA DAN JARIDA A GABAN MANYAN JAMI, AN GWAMNATI

WAYE TUNJI DISU

DOGUWA YA TAYA AL, UMMAR MUSULMI MURNAR SHIGOWAR WATAN RAMADAN, YA JAJANTAWA YAN KASUWAR SINGA A KARO NA BIYU

Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

Latest Posts

CONGRATULATIONS PROF PAKISTAN FOR LANDING SAFELY WITH

February 28, 2026

Governor Abba Kabir Yusuf Has Embraced APC Members Without Discrimination Calls for Unity and Grassroots Mobilization Ahead of Elections-Dr. DAN’AGUNDI.

February 28, 2026

Gwamnatin Kano Da Rogo SSR Din Gwamna Sun Baiwa Ƴan Jarida Hakuri Kan Cin Mutuncin Mambansu

February 25, 2026
Advertisement
© 2026 MURYAR AREWA A YAU. Developed ny: ENGRMKS & CO.
  • Home
  • About Us
  • Disclaimer
  • Get In Touch
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.