Close Menu
  • Home
  • Kasuwanci
  • Nishadi
  • Features
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Karin Wasu
    • Noma da Kiwo
    • Sauyin Yanayi
    • Fasaha
Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
Facebook X (Twitter) Instagram
MURYAR AREWA A YAU
Subscribe
  • Home
  • Kasuwanci

    GWAMNAN JIHAR KANO ALH ABBA KABIR YUSUF YA SAUKE KWAMISHINAN ZUBA JARI DA KASUWANCI, DAGA KAN MUKAMINSA

    March 26, 2026

    FILIN JIRGIN SAMAN DUTSE JIHAR JIGAWA ZAI DINGA KARBAR KAYA NA KAGO

    February 23, 2026

    Zulum Leads Fintiri, Buni to Meet New World Bank Director

    November 14, 2025

    Gwamnatin Najeriya ta roki jama’a su rage cin ganda (ponmo) kada kamfanin sarrafa fata na kasar ya durkushe

    November 14, 2025

    STANDARD ORGANIZATION OF NIGERIA AND FEDERAL MINISTRY OF TRADE ARE GOING TO WORK TOGETHER

    November 8, 2025
  • Nishadi

    WANI : MAGIDANCI MAI MATA BIYU A BAUCHI, YA KASHE DAN ACABA DON SAMUN KUDIN KARA AUREN MATA TA UKU

    October 22, 2025

    Qausain TV appoints Adam A. Zango as Director-General

    October 8, 2024

    Young Jonn Sets To Thrill Fans With Electrifying Performance In Abuja

    September 29, 2024

    Why Bobrisky was separated from other inmates – Prison experts

    September 27, 2024
  • Features

    KANO RESIDENTS HAIL IGP, DSS DG, CP FOR AVERTING BLOODSHED THROUGH DURBAR SUSPENSION

    May 29, 2026

    SUPPORTERS, HAVE BEEN URGED TO BOYCOTT THE DAUSHE PROCESSION EXPECTED TO BE HELD BY TWO EMIRS IN KANO TODAY

    May 28, 2026

    NUJ JIGAWA CELEBRATES EID-EL-KABIR WITH MUSLIM UMMAH

    May 27, 2026

    ANKARAWA SARAKUNAN GARGAJIYA ALBASHI DA KIMANIN KASHI 300

    May 26, 2026

    KUNGIYAR YAN JARIDU TA KASA RESHEN JIHAR JIGAWA TA RABA KUDADE GA YAYAN KUNGIYAR DOMIN GUDANAR DA SHAGULGULAN SALLAH BABBA

    May 26, 2026
  • Labarai

    SHUGABAN NIJERIYA BOLA AHMED TINUBU YA SANYA HANNU AKAN KASAFIN KUDI NA SHEKARA TA 2026 DA TSAWAITA DOKAR KASAFIN KUDI TA SHEKARA TA 2025

    April 18, 2026

    ALLAH YA YIWA MAHAIFIYAR HON IBRAHIM UMAR BALLAH RASUWA

    April 17, 2026

    JIGAWA A ROLE MODEL FOR HEALTH SECTOR REFORMS IN NIGERIA – ZAMFARA PS PUBLIC SERVICE OFFICE

    April 1, 2026

    AN TSARE WANI DIREBAN MOTAR MATAR SARKI BISA ZARGIN SATAR GWALA – GWALAI NA MILIYOYIN KUDI MASU TSADAR GASKE

    April 1, 2026

    CELEBRATING A VISIONARY LEADER r AT 74TH : DG DAN’AGUNDI FELICITATES PRESIDENT TINUBU ON HIS BIRTHDAY

    March 29, 2026
  • Siyasa

    HON DOGUWA YA ROKI AFUWAR GWAMNAN JIHAR KANO, BISA MAKAUNIYAR ADAWA DA MUKAYI MASA

    May 19, 2026

    WANI MATASHI MAI SUNA UMAR UZAIRU DIREBA YA SAUYA SHEKA ZUWA JAM, IYYAR APC BAYANDA YA BAYYANA JAM, IYYAR DA CEWAR ITACE MAFITA A ZABEN 2027

    April 21, 2026

    GWAMNAN JIHAR JIGAWA MALAM UMAR NAMADI DAN MODI YA KADDAMAR DA KWAMITIN WAYAR DA KAI

    April 20, 2026

    REJOINDER: THE FALLACY OF THE “COMMANDER AND THE BURDEN OF INTEGRITY

    April 5, 2026

    MATASAN JIHAR KANO SUNCE :-MURTALA SULE GARO NE YAFI CANCANTAR ZAMA MATAIMAKIN GWAMNAN JIHAR KANO

    April 4, 2026
  • Tsaro

    JIGAWA STATE IS A WRONG PLACE TO COMMIT CRIME AS AFFIRMED BY THE DECISIONS OF THE SUPREME COURT OF NIGERIA.

    April 11, 2026

    YAN FASHIN DAJI NA FAMA DA ANNOBAR AMAI DA GUDAWA, HAR TA YI AWON GABA DA WASU DAGA CIKIN SU ZUWA LAHIRA

    April 9, 2026

    KHADIJA ISAH THE 9 YEAR OLD VICTIM OF BRUTAL RAPE GOT JUSTICE .

    April 9, 2026

    GWAMNAN JIHAR JIGAWA MALAM UMAR NAMADI DAN MODI YA YI WA WASU MASU ZAMAN GIDAN GYARAN HALI AFUWA 12

    March 19, 2026

    GWAMNATIN JIHAR KANO TA DAUKI MATAKIN TSAURARA TSARO YAYIN SALLAR IDI DA ZA, A GABATAR NAN GABA KADAN DOMIN BIN DOKA DA ODA

    March 18, 2026
  • Wasanni

    Ndume Unity Cup 2025: Drama, Determination, and Dominance as Matchday 1 Unfolds.

    November 15, 2025

    MAGOYA BAYAN KUNGIYAR KWALLON KAFA TA KATSINA UNITED TA SUN RAUNATA YAN WASAN KUNGIYAR KWALLON KAFA TA BARAU FC TARE DA YIWA MOTOCIN BARAU FC ROTSE

    November 8, 2025

    NASARAR GIWA UNITED FILIN SUKUWA

    October 24, 2025

    new Kano-based football club, Bichi First FC, has appointed renowned journalist Muzammil Dalha Yola as its Media Officer.

    September 12, 2025

    Kungiyoyin Kwallon Kafa Na Barau da Kano pillars Duk Na Y’aya”n Jihar kano ne Ba Na Mutum Daya bane – :Inji Adamu Abdullahi karkasara

    August 19, 2025
  • Karin Wasu
    1. Noma da Kiwo
    2. Sauyin Yanayi
    3. Fasaha
    4. View All

    GWAMNATIN JIHAR JIGAWA ZATA BULLO DA SABBIN DABARUN WARWARE MATSALOLIN MANOMA DA MAKIYAYA,TARE DA TANTANCE KAN IYAKOKI

    April 14, 2026

    GWAMNAN JIHAR JIGAWA MALAM UMAR NAMADI YA YI ALKAWARIN CI GABA DA TAIMAKA WA MANOMA DA BUNKASA TATTALIN ARZIKI

    March 22, 2026

    GWAMNATIN JIHAR JIGAWA TA KADDAMAR DA KASHI NA UKU NA TALLAFAWA MA, AIKATAN GWAMNATI TA FUSKAR NOMA

    March 13, 2026

    GWAMNATIN JIHAR JIGAWA ZATA HADA GWIWA DA NDDB NA KASAR INDIA DOMIN SAMAR DA MADARA DA BUNKASA KIWON SHANU

    March 10, 2026

    MALIKAWA GARU :- PLANT A TREE TODAY TO FIGHT DESERTIFICATION

    October 16, 2025

    Zulum commissions housing complex for teachers in Mafa

    October 7, 2025

    NiMet Predicts Three-day Thunderstorm, Downpour Nationwide

    October 14, 2024

    NiMET Predicts Three-Day Thunderstorms From Monday

    October 1, 2024

    Zulum: Borno begins export of plastic materials

    October 30, 2025

    Zamkah Technologies Has Signed MOU With Institute For Peace and Conflict Resolution (IPCR)

    September 9, 2025

    Digital Age: How Technology Impacts Modern Marriage

    September 29, 2024

    Artificial Intelligence will replace unskilled workers – Daily Trust

    September 27, 2024

    KANO RESIDENTS HAIL IGP, DSS DG, CP FOR AVERTING BLOODSHED THROUGH DURBAR SUSPENSION

    May 29, 2026

    SUPPORTERS, HAVE BEEN URGED TO BOYCOTT THE DAUSHE PROCESSION EXPECTED TO BE HELD BY TWO EMIRS IN KANO TODAY

    May 28, 2026

    NUJ JIGAWA CELEBRATES EID-EL-KABIR WITH MUSLIM UMMAH

    May 27, 2026

    ANKARAWA SARAKUNAN GARGAJIYA ALBASHI DA KIMANIN KASHI 300

    May 26, 2026
MURYAR AREWA A YAU
Home » Sakamakon Harin Ta, Addanci da Ake zargi :- Rundunar Yan’sandan Jihar kano Ta Gayyaci SA, A Algon :-

Sakamakon Harin Ta, Addanci da Ake zargi :- Rundunar Yan’sandan Jihar kano Ta Gayyaci SA, A Algon :-

By Ali MuhammadSeptember 4, 2025 Kano 2 Mins Read
IMG 20250904 WA0239
Share
Facebook Twitter Email Telegram WhatsApp

Kano: Ƴansanda sun gaiyaci shugabar ƙaramar hukumar Tudunwada bisa zargin sanya dogaran ta su harbi wasu ma’aikata

Rundunar Ƴansandan Jihar Kano ta gayyaci shugabar karamar hukumar Tudunwada, Sa’adatu Salisu, bisa zargin jagorantar ’yan daba wajen kai hari kan ma’aikatan wata masana’anta a yankin.

Jaridar Daily Nigerian ta ruwaito cewa ma’aikatan masana’antar mai suna Tasarrufi General Enterprise sun kai korafi zuwa rundunar ƴansanda da ke Bompai, inda suka zargi shugabar karamar hukumar, wadda kuma ita ce shugabar Kungiyar Kananan Hukumomi ta Ƙasa (ALGON) , reshen jihar Kano, da umartar ’yan daba da su kai musu hari da adduna tare da bada umarni ga odilan ɗin ta ta yi harbi.

Jami’in hulɗa da jama’a na rundunar ƴansandan Kano, Abdullahi Kiyawa, ya bayyana cewa an fara bincike kan lamarin tare da aika wasikun gayyata ga duk wadanda abin ya shafa, ciki har da shugabar karamar hukumar da ake zargi.

“An samu korafi a hukumance kan shugabar ALGON. An gayyaci dukkan shaidu da wacce ake zargi. Haka kuma an dawo da dogarin ta zuwa ga hedikwata domin ta bada bayanai kan lamarin,” in ji Kiyawa.

Ma’aikatan sun zargi shugabar ALGON da jagorantar ’yan daba da makamai wajen kai musu hari, tare da bayar da umarni ga dogarin ta da ta yi harbi, abin da ya jawo raunuka da dama.

 

IMG 20250904 WA0052

Da ya ke bayyana lamarin ga jaridar nan, Suyudi Umar, manajan kamfanin, ya ce a ranar Alhamis, 28 ga watan Agusta, Sa’adatu Salisu ta je wurin kamfanin tare da injiniyan da ke aikin ginin titin Tudunwada, tana tambayarsa dalilin da yasa bai bar wurin ba.

Manajan ya zargi shugabar ALGON da nacewa dole ya dauke masana’antarsa daga wurin da take, inda take ikirarin cewa kasancewarta shugabar karamar hukuma, tana da damar yin duk abin da take so a cikin garin.

Umar ya kuma ce lokacin da injiniyan aikin ya nuna mata cewa kamfanin ba ya cikin yankin da ake aikin titin, sai ta gaggaya masa magana.

 

IMG 20250904 WA0053

Ya kara da cewa bayan ta tafi daga wurin, sai ta dawo wajen kamfanin da misalin ƙarfe 5 na yamma tare da sama da ’yan daba 200 dauke da muggan makamai, suka fara kai hari kan ma’aikatansa.

a Algon Rundunar Yan'sandan Jihar kano Ta Gayyaci SA
Share. Facebook Twitter LinkedIn Email Telegram WhatsApp

Related Posts

AN TSARE WANI DIREBAN MOTAR MATAR SARKI BISA ZARGIN SATAR GWALA – GWALAI NA MILIYOYIN KUDI MASU TSADAR GASKE

Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

Latest Posts

KANO RESIDENTS HAIL IGP, DSS DG, CP FOR AVERTING BLOODSHED THROUGH DURBAR SUSPENSION

May 29, 2026

SUPPORTERS, HAVE BEEN URGED TO BOYCOTT THE DAUSHE PROCESSION EXPECTED TO BE HELD BY TWO EMIRS IN KANO TODAY

May 28, 2026

NUJ JIGAWA CELEBRATES EID-EL-KABIR WITH MUSLIM UMMAH

May 27, 2026
Advertisement
© 2026 MURYAR AREWA A YAU. Developed ny: ENGRMKS & CO.
  • Home
  • About Us
  • Disclaimer
  • Get In Touch
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.