Close Menu
  • Home
  • Kasuwanci
  • Nishadi
  • Features
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Karin Wasu
    • Noma da Kiwo
    • Sauyin Yanayi
    • Fasaha
Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
Facebook X (Twitter) Instagram
MURYAR AREWA A YAU
Subscribe
  • Home
  • Kasuwanci

    FILIN JIRGIN SAMAN DUTSE JIHAR JIGAWA ZAI DINGA KARBAR KAYA NA KAGO

    February 23, 2026

    Zulum Leads Fintiri, Buni to Meet New World Bank Director

    November 14, 2025

    Gwamnatin Najeriya ta roki jama’a su rage cin ganda (ponmo) kada kamfanin sarrafa fata na kasar ya durkushe

    November 14, 2025

    STANDARD ORGANIZATION OF NIGERIA AND FEDERAL MINISTRY OF TRADE ARE GOING TO WORK TOGETHER

    November 8, 2025

    DOGUWA HAS MOVED TO THE OIL SUMMIT IN UAE TO REPRESENT NIGERIA

    November 3, 2025
  • Nishadi

    WANI : MAGIDANCI MAI MATA BIYU A BAUCHI, YA KASHE DAN ACABA DON SAMUN KUDIN KARA AUREN MATA TA UKU

    October 22, 2025

    Qausain TV appoints Adam A. Zango as Director-General

    October 8, 2024

    Young Jonn Sets To Thrill Fans With Electrifying Performance In Abuja

    September 29, 2024

    Why Bobrisky was separated from other inmates – Prison experts

    September 27, 2024
  • Features

    CONGRATULATIONS PROF PAKISTAN FOR LANDING SAFELY WITH

    February 28, 2026

    Governor Abba Kabir Yusuf Has Embraced APC Members Without Discrimination Calls for Unity and Grassroots Mobilization Ahead of Elections-Dr. DAN’AGUNDI.

    February 28, 2026

    Gwamnatin Kano Da Rogo SSR Din Gwamna Sun Baiwa Ƴan Jarida Hakuri Kan Cin Mutuncin Mambansu

    February 25, 2026

    APC TA SAUYA TSARIN RABON SHUGABANCI

    February 25, 2026

    MALAMAR MAKARANTAR ISLAMIYYAR AHMADU ABBA MEMORIAL ACADEMY TA SAMU BABBAR LAMBAR YABO BISA KWAZON DATA NUNA ALOKACINDA AKA BATA RIKON MAKARANTAR ISLAMIYYA

    February 25, 2026
  • Labarai

    Governor Abba Kabir Yusuf Has Embraced APC Members Without Discrimination Calls for Unity and Grassroots Mobilization Ahead of Elections-Dr. DAN’AGUNDI.

    February 28, 2026

    GWAMNAN JIHAR JIGAWA MALAM UMAR NAMADI DAN MODI YA CE GWAMNATIN SA ZATA CIGABA DA HADA KAI DA KAFAFEN YADA LABARAI MUSANMAN MA RADIO NIJERIYA KADUNA

    February 19, 2026

    GWAMNAN JIHAR JIGAWA MALAM UMAR NAMADI DAN MODI YA AZA HAR SASHIN GINA GIDAJE MASU SAUKIN KUDI

    February 13, 2026

    NAHCON HAS INAUGURATE 2026 HAJJ NSUKMASAR TEAM

    November 15, 2025

    DOGUWA :WASU MAKIYANA A SIYASANCE CIKI HARDA LAUYOYI SUKA NEMI A HANANI SHIGA KASAR BIRTANIYA

    November 14, 2025
  • Siyasa

    APC TA SAUYA TSARIN RABON SHUGABANCI

    February 25, 2026

    AN KAI RUWA RANA YAYIN GUDANAR DA ZABEN SHUGABANCIN KARAMAR HUKUMAR BIRNIN KANO

    February 24, 2026

    WASU MATASA DA AKE ZARGIN AN DAUKI HAYARSU SUNYI WA HON IHUN BAMAYI

    February 24, 2026

    Peoples Democratic Party (PDP) has affirmed Kabiru Turaki, the former minister for special duties and intergovernmental affairs, as its national chairman.

    November 16, 2025

    How POLITICAL PERSECUTION PUSHES DSP BARAU DOGUWA AHEAD OF OTHERS – STUDY

    November 15, 2025
  • Tsaro

    ZAMU DAUKI MATAKIN SHARI, A AKAN DUK WANDA YAKE YUNKURIN BATAWA RT HON ALHASSAN ADO DOGUWA SUNA, A GABAN KOTU

    February 24, 2026

    PRESIDENT TINUBU REAPPOINTS MOHAMMED BUBA MARWA AS NDLEA CHAIRMAN

    November 14, 2025

    YAN SANDA BASU DA HURUMIN RAKIYA ZUWA KWATAR FILAYEN

    November 12, 2025

    BREAKING: China warns against interference in Nigeria’s affairs after US threat of military action

    November 4, 2025

    S.A SECURITY DONATES UNIFORMS TO VIGILANTE GROUP

    October 28, 2025
  • Wasanni

    Ndume Unity Cup 2025: Drama, Determination, and Dominance as Matchday 1 Unfolds.

    November 15, 2025

    MAGOYA BAYAN KUNGIYAR KWALLON KAFA TA KATSINA UNITED TA SUN RAUNATA YAN WASAN KUNGIYAR KWALLON KAFA TA BARAU FC TARE DA YIWA MOTOCIN BARAU FC ROTSE

    November 8, 2025

    NASARAR GIWA UNITED FILIN SUKUWA

    October 24, 2025

    new Kano-based football club, Bichi First FC, has appointed renowned journalist Muzammil Dalha Yola as its Media Officer.

    September 12, 2025

    Kungiyoyin Kwallon Kafa Na Barau da Kano pillars Duk Na Y’aya”n Jihar kano ne Ba Na Mutum Daya bane – :Inji Adamu Abdullahi karkasara

    August 19, 2025
  • Karin Wasu
    1. Noma da Kiwo
    2. Sauyin Yanayi
    3. Fasaha
    4. View All

    WE’RE TURNING FARMERS INTO ENTREPRENEURS” — GOV. NAMADI AS NUJ HONOURS HIM GOVERNOR OF THE YEAR ON AGRICULTURE

    November 12, 2025

    ACRSAL DA GECCI SUN YI GANGAMIN SHUKA DABINON AJUWA A MAKARANTAR ANNOOR GIDA DUBU A BAUCHI

    October 22, 2025

    DOMIN INGANTA TSARO, KUNGIYAR FULANI SULLUBAWA TA GUDANAR DA TARO A BAUCHI.

    October 1, 2025

    JIGAWA PARTNERS INDIAN FIRM TO BOOST CROP YIELDS WITH HYBRID SEED TECHNOLOGY

    September 16, 2025

    MALIKAWA GARU :- PLANT A TREE TODAY TO FIGHT DESERTIFICATION

    October 16, 2025

    Zulum commissions housing complex for teachers in Mafa

    October 7, 2025

    NiMet Predicts Three-day Thunderstorm, Downpour Nationwide

    October 14, 2024

    NiMET Predicts Three-Day Thunderstorms From Monday

    October 1, 2024

    Zulum: Borno begins export of plastic materials

    October 30, 2025

    Zamkah Technologies Has Signed MOU With Institute For Peace and Conflict Resolution (IPCR)

    September 9, 2025

    Digital Age: How Technology Impacts Modern Marriage

    September 29, 2024

    Artificial Intelligence will replace unskilled workers – Daily Trust

    September 27, 2024

    CONGRATULATIONS PROF PAKISTAN FOR LANDING SAFELY WITH

    February 28, 2026

    Governor Abba Kabir Yusuf Has Embraced APC Members Without Discrimination Calls for Unity and Grassroots Mobilization Ahead of Elections-Dr. DAN’AGUNDI.

    February 28, 2026

    Gwamnatin Kano Da Rogo SSR Din Gwamna Sun Baiwa Ƴan Jarida Hakuri Kan Cin Mutuncin Mambansu

    February 25, 2026

    APC TA SAUYA TSARIN RABON SHUGABANCI

    February 25, 2026
MURYAR AREWA A YAU
Home » DOMIN INGANTA TSARO, KUNGIYAR FULANI SULLUBAWA TA GUDANAR DA TARO A BAUCHI.

DOMIN INGANTA TSARO, KUNGIYAR FULANI SULLUBAWA TA GUDANAR DA TARO A BAUCHI.

By Ali MuhammadOctober 1, 2025 Noma da Kiwo 4 Mins Read
fulani 1
Share
Facebook Twitter Email Telegram WhatsApp

 

DOMIN INGANTA TSARO, KUNGIYAR FULANI SULLUBAWA TA GUDANAR DA TARO A BAUCHI.

Daga Muazu Hardawa, Bauchi

Ganin yadda kabilar Fulani ke fiskantar kalubale da dama game da zamantakewa da tattalin arziki da tsaro a Nigeria, kungiyar Fulani sullubawa reshen jihar Bauchi ta gudanar da taronta jiha don bayyana matsayin ta game da neman ingancin zaman lafiya a kowane sashe a Nigeria da kasashen Afirka.
Sarkin Sullubawan jihar Bauchi Alhaji Dr. Ibrahim Waziri masani kan harkar sadarwar zamani shine ya jagoranci gudanar da taron a dakin taro na fadar Sarkin Bauchi Dr Rilwanu Sulaiman Adamu don hada kan Fulani sullubawa da ke zaune a sassan jihar Bauchi.
Cikin jawabinsa Dr. Ibrahim Waziri bayyana matsayin sa na dan kasa mai kishi da son zaman lafiya da hada kan Fulani don magance matsalar da suke fiskanta wacce ta shafi duk ta’adda da laifuka idan an aikata ake samun Fulani a ciki, ko Kuma a gefe guda basu san hawa ko sauka ba idan an aikata laifi ake dora musu.
Don haka ya nuna godiya ga fadar maimartaba Sarkin Bauchi saboda ba shi Sarautar Sarkin Sullubawan jihar Bauchi.
Dr Ibrahim Waziri a karon farko ya bayyana cewa ya karbi wannan sarauta ce saboda tausayin Fulani musamnan sullubawa don ganin yadda ake cin zarafin su tare da kashe su ba tare da hakkin su ba.
Saboda a halin da suke ciki tun daga kasar Sokoto da kewaye toshe kan iyakoki DA gwamnati ta yi ya haifar da matsanancin talauci da rashin aikin yi.
Hakan ya sa son zuriya ya jefa da dama cikin aikata miyagun ayyuka, daga bisani Fulani masu zaune DA dukiyar su, sun bar yankin zuwa neman tudun tsira amma duk yadda suka je ana tsangwamar su.
Ya Kara da cewa Fulani masu arziki ne da arzikin su ake fada da su ake zaluntar su. Don haka ya bukaci Fulani su kasançe masu hakuri da bin doka, saboda a Sannu kungiyar za ta bi musu hakki kan dukkan abin da ke faruwa, musamnan ya shirya kararraku kusan biyar da ya ke son shigarwa don bin hakkin ‘yan Nigeria musamnan Fulani.
Shugaban kungiyar Fulani sullubawa ta jihar Bauchi Alhaji Mohammed Abubakar da Alhaji Nasiru Garba Aminu Magayakin Bauchi da Alhaji Abubakar Usman suna cikin manyan baki da suka gabatar da jawabi a wajen taron, yadda suka ja hankalin Fulani sullubawa game da zaman lafiya tare da neman filayen zama don kiwon shanun su da kuma yin gonaki don noma abinci.
Suka ce sakacin iyaye Fulani sullubawa wajen mallakar gonaki da filin gidajen zama shi ya haifar da matsalar da ake fiskanta a halin yanzu saboda kasa ta yi daraja duk ‘yan kasuwa da yan siyasa sun karbe dazuka sun mayar gonaki.
Alhaji Abubakar Usman da Aliyu umar da Adamu Sarkin Fadar Badaromo, cikin jawabinsu na neman hada kai da kuma kokarin su na ganin an tuntubi gwamnatin jihar Bauchi don cika kudirin Gwamna Bala Mohammed Abdulkadir na bin hakkin Fulani don samun zaman lafiya.
Don haka a shirye suke wajen ganin kungiyar ta kafu don a samu shiga jikin gwamnatin Sanata Bala Mohammed a tabbatar da kudirin sa na farfado da labin shanu da filin kiwo da gyara burtali, kuma sun bukaci Fulani su kai yaran su makaranta.
Don haka suka bayyana aniyar su na bude ofis tare da shiga hidimar gwamnati da yan siyasa don a dama da su don su samu a shiga lamarin su a magance musu kalubale da suke fiskanta.
Alhaji Abubakar Mohammed daga yankin Dindima yace sun fi shekara 40 a yankin amma tun da wasu suka sake basu mallaki filaye ba yanzu ana neman korar su daga filayen gwamnati saboda kasa ta yi zaki.
Don haka ya ce kungiya na bukatar kudi da lokaci don kar tafiyar ta lalace su zamo an bar su kara zube basu da murya guda. DA haka ne za su samu sukunin taimakawa juna don fita daga mawuyacin hali da Fulani suka shiga a wannan lokacin.
Daga karshen taron an bayyana sunan shugabannin yankuna da kananan hukumomi, Kuma an bukaci kowane mutum da ya kai shekara 18 ya fito don yin katin jefa guri’a. Haka kuma an bukaci kowa ya rika yin rijistar yaran sa a asibiti ta hanyar zuwa awu da aihuwa a asibitocin gwamnati don Karba wa yara katin dan kasa a duk yadda ake don gudun maimaita kurkure da Fulani suka yi a baya.

DOMIN INGANTA TSARO KUNGIYAR FULANI SULLUBAWA TA GUDANAR DA TARO A BAUCHI.
Share. Facebook Twitter LinkedIn Email Telegram WhatsApp

Related Posts

WE’RE TURNING FARMERS INTO ENTREPRENEURS” — GOV. NAMADI AS NUJ HONOURS HIM GOVERNOR OF THE YEAR ON AGRICULTURE

ACRSAL DA GECCI SUN YI GANGAMIN SHUKA DABINON AJUWA A MAKARANTAR ANNOOR GIDA DUBU A BAUCHI

JIGAWA PARTNERS INDIAN FIRM TO BOOST CROP YIELDS WITH HYBRID SEED TECHNOLOGY

Ekiti 2025 Budget to Prioritize Agricultural Growth – Gov Oyebanji

Nigeria Partners with Mastercard to Support One Million Farmers

Nigeria Loses 50% Of Agricultural Produce Post-Harvest – FAO

Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

Latest Posts

CONGRATULATIONS PROF PAKISTAN FOR LANDING SAFELY WITH

February 28, 2026

Governor Abba Kabir Yusuf Has Embraced APC Members Without Discrimination Calls for Unity and Grassroots Mobilization Ahead of Elections-Dr. DAN’AGUNDI.

February 28, 2026

Gwamnatin Kano Da Rogo SSR Din Gwamna Sun Baiwa Ƴan Jarida Hakuri Kan Cin Mutuncin Mambansu

February 25, 2026
Advertisement
© 2026 MURYAR AREWA A YAU. Developed ny: ENGRMKS & CO.
  • Home
  • About Us
  • Disclaimer
  • Get In Touch
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.