Close Menu
  • Home
  • Kasuwanci
  • Nishadi
  • Features
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Karin Wasu
    • Noma da Kiwo
    • Sauyin Yanayi
    • Fasaha
Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
Facebook X (Twitter) Instagram
MURYAR AREWA A YAU
Subscribe
  • Home
  • Kasuwanci

    GWAMNAN JIHAR KANO ALH ABBA KABIR YUSUF YA SAUKE KWAMISHINAN ZUBA JARI DA KASUWANCI, DAGA KAN MUKAMINSA

    March 26, 2026

    FILIN JIRGIN SAMAN DUTSE JIHAR JIGAWA ZAI DINGA KARBAR KAYA NA KAGO

    February 23, 2026

    Zulum Leads Fintiri, Buni to Meet New World Bank Director

    November 14, 2025

    Gwamnatin Najeriya ta roki jama’a su rage cin ganda (ponmo) kada kamfanin sarrafa fata na kasar ya durkushe

    November 14, 2025

    STANDARD ORGANIZATION OF NIGERIA AND FEDERAL MINISTRY OF TRADE ARE GOING TO WORK TOGETHER

    November 8, 2025
  • Nishadi

    WANI : MAGIDANCI MAI MATA BIYU A BAUCHI, YA KASHE DAN ACABA DON SAMUN KUDIN KARA AUREN MATA TA UKU

    October 22, 2025

    Qausain TV appoints Adam A. Zango as Director-General

    October 8, 2024

    Young Jonn Sets To Thrill Fans With Electrifying Performance In Abuja

    September 29, 2024

    Why Bobrisky was separated from other inmates – Prison experts

    September 27, 2024
  • Features

    Kwankwaso will destroy your presidential ambition – Primate Ayodele tells Peter Obi

    June 5, 2026

    GWAMNAN JIHAR JIGAWA MALAM UMAR NAMADI DAN MODI YA AMINCE DA DAKATAR TA WASU MUTANE GUDA 4 MASU TAIMAKA MASU

    June 1, 2026

    MATASAN KUNGIYAR FACEBOOK CONNECT SUN JADDADA GOYAN BAYANSU GA RT HON ALHASSAN ADO DOGUWA

    June 1, 2026

    AL, UMMAR YANKIN GOBIRAWA SUN BUKACI DA A KAMMALA MUSU AIKIN HANYAR DA HON ALI SANI MADAKIN GINI YA FARA

    May 30, 2026

    KANO RESIDENTS HAIL IGP, DSS DG, CP FOR AVERTING BLOODSHED THROUGH DURBAR SUSPENSION

    May 29, 2026
  • Labarai

    SHUGABAN NIJERIYA BOLA AHMED TINUBU YA SANYA HANNU AKAN KASAFIN KUDI NA SHEKARA TA 2026 DA TSAWAITA DOKAR KASAFIN KUDI TA SHEKARA TA 2025

    April 18, 2026

    ALLAH YA YIWA MAHAIFIYAR HON IBRAHIM UMAR BALLAH RASUWA

    April 17, 2026

    JIGAWA A ROLE MODEL FOR HEALTH SECTOR REFORMS IN NIGERIA – ZAMFARA PS PUBLIC SERVICE OFFICE

    April 1, 2026

    AN TSARE WANI DIREBAN MOTAR MATAR SARKI BISA ZARGIN SATAR GWALA – GWALAI NA MILIYOYIN KUDI MASU TSADAR GASKE

    April 1, 2026

    CELEBRATING A VISIONARY LEADER r AT 74TH : DG DAN’AGUNDI FELICITATES PRESIDENT TINUBU ON HIS BIRTHDAY

    March 29, 2026
  • Siyasa

    Kwankwaso will destroy your presidential ambition – Primate Ayodele tells Peter Obi

    June 5, 2026

    HON DOGUWA YA ROKI AFUWAR GWAMNAN JIHAR KANO, BISA MAKAUNIYAR ADAWA DA MUKAYI MASA

    May 19, 2026

    WANI MATASHI MAI SUNA UMAR UZAIRU DIREBA YA SAUYA SHEKA ZUWA JAM, IYYAR APC BAYANDA YA BAYYANA JAM, IYYAR DA CEWAR ITACE MAFITA A ZABEN 2027

    April 21, 2026

    GWAMNAN JIHAR JIGAWA MALAM UMAR NAMADI DAN MODI YA KADDAMAR DA KWAMITIN WAYAR DA KAI

    April 20, 2026

    REJOINDER: THE FALLACY OF THE “COMMANDER AND THE BURDEN OF INTEGRITY

    April 5, 2026
  • Tsaro

    JIGAWA STATE IS A WRONG PLACE TO COMMIT CRIME AS AFFIRMED BY THE DECISIONS OF THE SUPREME COURT OF NIGERIA.

    April 11, 2026

    YAN FASHIN DAJI NA FAMA DA ANNOBAR AMAI DA GUDAWA, HAR TA YI AWON GABA DA WASU DAGA CIKIN SU ZUWA LAHIRA

    April 9, 2026

    KHADIJA ISAH THE 9 YEAR OLD VICTIM OF BRUTAL RAPE GOT JUSTICE .

    April 9, 2026

    GWAMNAN JIHAR JIGAWA MALAM UMAR NAMADI DAN MODI YA YI WA WASU MASU ZAMAN GIDAN GYARAN HALI AFUWA 12

    March 19, 2026

    GWAMNATIN JIHAR KANO TA DAUKI MATAKIN TSAURARA TSARO YAYIN SALLAR IDI DA ZA, A GABATAR NAN GABA KADAN DOMIN BIN DOKA DA ODA

    March 18, 2026
  • Wasanni

    Ndume Unity Cup 2025: Drama, Determination, and Dominance as Matchday 1 Unfolds.

    November 15, 2025

    MAGOYA BAYAN KUNGIYAR KWALLON KAFA TA KATSINA UNITED TA SUN RAUNATA YAN WASAN KUNGIYAR KWALLON KAFA TA BARAU FC TARE DA YIWA MOTOCIN BARAU FC ROTSE

    November 8, 2025

    NASARAR GIWA UNITED FILIN SUKUWA

    October 24, 2025

    new Kano-based football club, Bichi First FC, has appointed renowned journalist Muzammil Dalha Yola as its Media Officer.

    September 12, 2025

    Kungiyoyin Kwallon Kafa Na Barau da Kano pillars Duk Na Y’aya”n Jihar kano ne Ba Na Mutum Daya bane – :Inji Adamu Abdullahi karkasara

    August 19, 2025
  • Karin Wasu
    1. Noma da Kiwo
    2. Sauyin Yanayi
    3. Fasaha
    4. View All

    GWAMNATIN JIHAR JIGAWA ZATA BULLO DA SABBIN DABARUN WARWARE MATSALOLIN MANOMA DA MAKIYAYA,TARE DA TANTANCE KAN IYAKOKI

    April 14, 2026

    GWAMNAN JIHAR JIGAWA MALAM UMAR NAMADI YA YI ALKAWARIN CI GABA DA TAIMAKA WA MANOMA DA BUNKASA TATTALIN ARZIKI

    March 22, 2026

    GWAMNATIN JIHAR JIGAWA TA KADDAMAR DA KASHI NA UKU NA TALLAFAWA MA, AIKATAN GWAMNATI TA FUSKAR NOMA

    March 13, 2026

    GWAMNATIN JIHAR JIGAWA ZATA HADA GWIWA DA NDDB NA KASAR INDIA DOMIN SAMAR DA MADARA DA BUNKASA KIWON SHANU

    March 10, 2026

    MALIKAWA GARU :- PLANT A TREE TODAY TO FIGHT DESERTIFICATION

    October 16, 2025

    Zulum commissions housing complex for teachers in Mafa

    October 7, 2025

    NiMet Predicts Three-day Thunderstorm, Downpour Nationwide

    October 14, 2024

    NiMET Predicts Three-Day Thunderstorms From Monday

    October 1, 2024

    Zulum: Borno begins export of plastic materials

    October 30, 2025

    Zamkah Technologies Has Signed MOU With Institute For Peace and Conflict Resolution (IPCR)

    September 9, 2025

    Digital Age: How Technology Impacts Modern Marriage

    September 29, 2024

    Artificial Intelligence will replace unskilled workers – Daily Trust

    September 27, 2024

    Kwankwaso will destroy your presidential ambition – Primate Ayodele tells Peter Obi

    June 5, 2026

    GWAMNAN JIHAR JIGAWA MALAM UMAR NAMADI DAN MODI YA AMINCE DA DAKATAR TA WASU MUTANE GUDA 4 MASU TAIMAKA MASU

    June 1, 2026

    MATASAN KUNGIYAR FACEBOOK CONNECT SUN JADDADA GOYAN BAYANSU GA RT HON ALHASSAN ADO DOGUWA

    June 1, 2026

    AL, UMMAR YANKIN GOBIRAWA SUN BUKACI DA A KAMMALA MUSU AIKIN HANYAR DA HON ALI SANI MADAKIN GINI YA FARA

    May 30, 2026
MURYAR AREWA A YAU
Home » DOMIN INGANTA TSARO, KUNGIYAR FULANI SULLUBAWA TA GUDANAR DA TARO A BAUCHI.

DOMIN INGANTA TSARO, KUNGIYAR FULANI SULLUBAWA TA GUDANAR DA TARO A BAUCHI.

By Ali MuhammadOctober 1, 2025 Noma da Kiwo 4 Mins Read
fulani 1
Share
Facebook Twitter Email Telegram WhatsApp

 

DOMIN INGANTA TSARO, KUNGIYAR FULANI SULLUBAWA TA GUDANAR DA TARO A BAUCHI.

Daga Muazu Hardawa, Bauchi

Ganin yadda kabilar Fulani ke fiskantar kalubale da dama game da zamantakewa da tattalin arziki da tsaro a Nigeria, kungiyar Fulani sullubawa reshen jihar Bauchi ta gudanar da taronta jiha don bayyana matsayin ta game da neman ingancin zaman lafiya a kowane sashe a Nigeria da kasashen Afirka.
Sarkin Sullubawan jihar Bauchi Alhaji Dr. Ibrahim Waziri masani kan harkar sadarwar zamani shine ya jagoranci gudanar da taron a dakin taro na fadar Sarkin Bauchi Dr Rilwanu Sulaiman Adamu don hada kan Fulani sullubawa da ke zaune a sassan jihar Bauchi.
Cikin jawabinsa Dr. Ibrahim Waziri bayyana matsayin sa na dan kasa mai kishi da son zaman lafiya da hada kan Fulani don magance matsalar da suke fiskanta wacce ta shafi duk ta’adda da laifuka idan an aikata ake samun Fulani a ciki, ko Kuma a gefe guda basu san hawa ko sauka ba idan an aikata laifi ake dora musu.
Don haka ya nuna godiya ga fadar maimartaba Sarkin Bauchi saboda ba shi Sarautar Sarkin Sullubawan jihar Bauchi.
Dr Ibrahim Waziri a karon farko ya bayyana cewa ya karbi wannan sarauta ce saboda tausayin Fulani musamnan sullubawa don ganin yadda ake cin zarafin su tare da kashe su ba tare da hakkin su ba.
Saboda a halin da suke ciki tun daga kasar Sokoto da kewaye toshe kan iyakoki DA gwamnati ta yi ya haifar da matsanancin talauci da rashin aikin yi.
Hakan ya sa son zuriya ya jefa da dama cikin aikata miyagun ayyuka, daga bisani Fulani masu zaune DA dukiyar su, sun bar yankin zuwa neman tudun tsira amma duk yadda suka je ana tsangwamar su.
Ya Kara da cewa Fulani masu arziki ne da arzikin su ake fada da su ake zaluntar su. Don haka ya bukaci Fulani su kasançe masu hakuri da bin doka, saboda a Sannu kungiyar za ta bi musu hakki kan dukkan abin da ke faruwa, musamnan ya shirya kararraku kusan biyar da ya ke son shigarwa don bin hakkin ‘yan Nigeria musamnan Fulani.
Shugaban kungiyar Fulani sullubawa ta jihar Bauchi Alhaji Mohammed Abubakar da Alhaji Nasiru Garba Aminu Magayakin Bauchi da Alhaji Abubakar Usman suna cikin manyan baki da suka gabatar da jawabi a wajen taron, yadda suka ja hankalin Fulani sullubawa game da zaman lafiya tare da neman filayen zama don kiwon shanun su da kuma yin gonaki don noma abinci.
Suka ce sakacin iyaye Fulani sullubawa wajen mallakar gonaki da filin gidajen zama shi ya haifar da matsalar da ake fiskanta a halin yanzu saboda kasa ta yi daraja duk ‘yan kasuwa da yan siyasa sun karbe dazuka sun mayar gonaki.
Alhaji Abubakar Usman da Aliyu umar da Adamu Sarkin Fadar Badaromo, cikin jawabinsu na neman hada kai da kuma kokarin su na ganin an tuntubi gwamnatin jihar Bauchi don cika kudirin Gwamna Bala Mohammed Abdulkadir na bin hakkin Fulani don samun zaman lafiya.
Don haka a shirye suke wajen ganin kungiyar ta kafu don a samu shiga jikin gwamnatin Sanata Bala Mohammed a tabbatar da kudirin sa na farfado da labin shanu da filin kiwo da gyara burtali, kuma sun bukaci Fulani su kai yaran su makaranta.
Don haka suka bayyana aniyar su na bude ofis tare da shiga hidimar gwamnati da yan siyasa don a dama da su don su samu a shiga lamarin su a magance musu kalubale da suke fiskanta.
Alhaji Abubakar Mohammed daga yankin Dindima yace sun fi shekara 40 a yankin amma tun da wasu suka sake basu mallaki filaye ba yanzu ana neman korar su daga filayen gwamnati saboda kasa ta yi zaki.
Don haka ya ce kungiya na bukatar kudi da lokaci don kar tafiyar ta lalace su zamo an bar su kara zube basu da murya guda. DA haka ne za su samu sukunin taimakawa juna don fita daga mawuyacin hali da Fulani suka shiga a wannan lokacin.
Daga karshen taron an bayyana sunan shugabannin yankuna da kananan hukumomi, Kuma an bukaci kowane mutum da ya kai shekara 18 ya fito don yin katin jefa guri’a. Haka kuma an bukaci kowa ya rika yin rijistar yaran sa a asibiti ta hanyar zuwa awu da aihuwa a asibitocin gwamnati don Karba wa yara katin dan kasa a duk yadda ake don gudun maimaita kurkure da Fulani suka yi a baya.

DOMIN INGANTA TSARO KUNGIYAR FULANI SULLUBAWA TA GUDANAR DA TARO A BAUCHI.
Share. Facebook Twitter LinkedIn Email Telegram WhatsApp

Related Posts

GWAMNATIN JIHAR JIGAWA ZATA BULLO DA SABBIN DABARUN WARWARE MATSALOLIN MANOMA DA MAKIYAYA,TARE DA TANTANCE KAN IYAKOKI

GWAMNAN JIHAR JIGAWA MALAM UMAR NAMADI YA YI ALKAWARIN CI GABA DA TAIMAKA WA MANOMA DA BUNKASA TATTALIN ARZIKI

GWAMNATIN JIHAR JIGAWA TA KADDAMAR DA KASHI NA UKU NA TALLAFAWA MA, AIKATAN GWAMNATI TA FUSKAR NOMA

GWAMNATIN JIHAR JIGAWA ZATA HADA GWIWA DA NDDB NA KASAR INDIA DOMIN SAMAR DA MADARA DA BUNKASA KIWON SHANU

WE’RE TURNING FARMERS INTO ENTREPRENEURS” — GOV. NAMADI AS NUJ HONOURS HIM GOVERNOR OF THE YEAR ON AGRICULTURE

ACRSAL DA GECCI SUN YI GANGAMIN SHUKA DABINON AJUWA A MAKARANTAR ANNOOR GIDA DUBU A BAUCHI

Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

Latest Posts

Kwankwaso will destroy your presidential ambition – Primate Ayodele tells Peter Obi

June 5, 2026

GWAMNAN JIHAR JIGAWA MALAM UMAR NAMADI DAN MODI YA AMINCE DA DAKATAR TA WASU MUTANE GUDA 4 MASU TAIMAKA MASU

June 1, 2026

MATASAN KUNGIYAR FACEBOOK CONNECT SUN JADDADA GOYAN BAYANSU GA RT HON ALHASSAN ADO DOGUWA

June 1, 2026
Advertisement
© 2026 MURYAR AREWA A YAU. Developed ny: ENGRMKS & CO.
  • Home
  • About Us
  • Disclaimer
  • Get In Touch
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.