Close Menu
  • Home
  • Kasuwanci
  • Nishadi
  • Features
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Karin Wasu
    • Noma da Kiwo
    • Sauyin Yanayi
    • Fasaha
Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
Facebook X (Twitter) Instagram
MURYAR AREWA A YAU
Subscribe
  • Home
  • Kasuwanci

    FILIN JIRGIN SAMAN DUTSE JIHAR JIGAWA ZAI DINGA KARBAR KAYA NA KAGO

    February 23, 2026

    Zulum Leads Fintiri, Buni to Meet New World Bank Director

    November 14, 2025

    Gwamnatin Najeriya ta roki jama’a su rage cin ganda (ponmo) kada kamfanin sarrafa fata na kasar ya durkushe

    November 14, 2025

    STANDARD ORGANIZATION OF NIGERIA AND FEDERAL MINISTRY OF TRADE ARE GOING TO WORK TOGETHER

    November 8, 2025

    DOGUWA HAS MOVED TO THE OIL SUMMIT IN UAE TO REPRESENT NIGERIA

    November 3, 2025
  • Nishadi

    WANI : MAGIDANCI MAI MATA BIYU A BAUCHI, YA KASHE DAN ACABA DON SAMUN KUDIN KARA AUREN MATA TA UKU

    October 22, 2025

    Qausain TV appoints Adam A. Zango as Director-General

    October 8, 2024

    Young Jonn Sets To Thrill Fans With Electrifying Performance In Abuja

    September 29, 2024

    Why Bobrisky was separated from other inmates – Prison experts

    September 27, 2024
  • Features

    CONGRATULATIONS PROF PAKISTAN FOR LANDING SAFELY WITH

    February 28, 2026

    Governor Abba Kabir Yusuf Has Embraced APC Members Without Discrimination Calls for Unity and Grassroots Mobilization Ahead of Elections-Dr. DAN’AGUNDI.

    February 28, 2026

    Gwamnatin Kano Da Rogo SSR Din Gwamna Sun Baiwa Ƴan Jarida Hakuri Kan Cin Mutuncin Mambansu

    February 25, 2026

    APC TA SAUYA TSARIN RABON SHUGABANCI

    February 25, 2026

    MALAMAR MAKARANTAR ISLAMIYYAR AHMADU ABBA MEMORIAL ACADEMY TA SAMU BABBAR LAMBAR YABO BISA KWAZON DATA NUNA ALOKACINDA AKA BATA RIKON MAKARANTAR ISLAMIYYA

    February 25, 2026
  • Labarai

    Governor Abba Kabir Yusuf Has Embraced APC Members Without Discrimination Calls for Unity and Grassroots Mobilization Ahead of Elections-Dr. DAN’AGUNDI.

    February 28, 2026

    GWAMNAN JIHAR JIGAWA MALAM UMAR NAMADI DAN MODI YA CE GWAMNATIN SA ZATA CIGABA DA HADA KAI DA KAFAFEN YADA LABARAI MUSANMAN MA RADIO NIJERIYA KADUNA

    February 19, 2026

    GWAMNAN JIHAR JIGAWA MALAM UMAR NAMADI DAN MODI YA AZA HAR SASHIN GINA GIDAJE MASU SAUKIN KUDI

    February 13, 2026

    NAHCON HAS INAUGURATE 2026 HAJJ NSUKMASAR TEAM

    November 15, 2025

    DOGUWA :WASU MAKIYANA A SIYASANCE CIKI HARDA LAUYOYI SUKA NEMI A HANANI SHIGA KASAR BIRTANIYA

    November 14, 2025
  • Siyasa

    APC TA SAUYA TSARIN RABON SHUGABANCI

    February 25, 2026

    AN KAI RUWA RANA YAYIN GUDANAR DA ZABEN SHUGABANCIN KARAMAR HUKUMAR BIRNIN KANO

    February 24, 2026

    WASU MATASA DA AKE ZARGIN AN DAUKI HAYARSU SUNYI WA HON IHUN BAMAYI

    February 24, 2026

    Peoples Democratic Party (PDP) has affirmed Kabiru Turaki, the former minister for special duties and intergovernmental affairs, as its national chairman.

    November 16, 2025

    How POLITICAL PERSECUTION PUSHES DSP BARAU DOGUWA AHEAD OF OTHERS – STUDY

    November 15, 2025
  • Tsaro

    ZAMU DAUKI MATAKIN SHARI, A AKAN DUK WANDA YAKE YUNKURIN BATAWA RT HON ALHASSAN ADO DOGUWA SUNA, A GABAN KOTU

    February 24, 2026

    PRESIDENT TINUBU REAPPOINTS MOHAMMED BUBA MARWA AS NDLEA CHAIRMAN

    November 14, 2025

    YAN SANDA BASU DA HURUMIN RAKIYA ZUWA KWATAR FILAYEN

    November 12, 2025

    BREAKING: China warns against interference in Nigeria’s affairs after US threat of military action

    November 4, 2025

    S.A SECURITY DONATES UNIFORMS TO VIGILANTE GROUP

    October 28, 2025
  • Wasanni

    Ndume Unity Cup 2025: Drama, Determination, and Dominance as Matchday 1 Unfolds.

    November 15, 2025

    MAGOYA BAYAN KUNGIYAR KWALLON KAFA TA KATSINA UNITED TA SUN RAUNATA YAN WASAN KUNGIYAR KWALLON KAFA TA BARAU FC TARE DA YIWA MOTOCIN BARAU FC ROTSE

    November 8, 2025

    NASARAR GIWA UNITED FILIN SUKUWA

    October 24, 2025

    new Kano-based football club, Bichi First FC, has appointed renowned journalist Muzammil Dalha Yola as its Media Officer.

    September 12, 2025

    Kungiyoyin Kwallon Kafa Na Barau da Kano pillars Duk Na Y’aya”n Jihar kano ne Ba Na Mutum Daya bane – :Inji Adamu Abdullahi karkasara

    August 19, 2025
  • Karin Wasu
    1. Noma da Kiwo
    2. Sauyin Yanayi
    3. Fasaha
    4. View All

    WE’RE TURNING FARMERS INTO ENTREPRENEURS” — GOV. NAMADI AS NUJ HONOURS HIM GOVERNOR OF THE YEAR ON AGRICULTURE

    November 12, 2025

    ACRSAL DA GECCI SUN YI GANGAMIN SHUKA DABINON AJUWA A MAKARANTAR ANNOOR GIDA DUBU A BAUCHI

    October 22, 2025

    DOMIN INGANTA TSARO, KUNGIYAR FULANI SULLUBAWA TA GUDANAR DA TARO A BAUCHI.

    October 1, 2025

    JIGAWA PARTNERS INDIAN FIRM TO BOOST CROP YIELDS WITH HYBRID SEED TECHNOLOGY

    September 16, 2025

    MALIKAWA GARU :- PLANT A TREE TODAY TO FIGHT DESERTIFICATION

    October 16, 2025

    Zulum commissions housing complex for teachers in Mafa

    October 7, 2025

    NiMet Predicts Three-day Thunderstorm, Downpour Nationwide

    October 14, 2024

    NiMET Predicts Three-Day Thunderstorms From Monday

    October 1, 2024

    Zulum: Borno begins export of plastic materials

    October 30, 2025

    Zamkah Technologies Has Signed MOU With Institute For Peace and Conflict Resolution (IPCR)

    September 9, 2025

    Digital Age: How Technology Impacts Modern Marriage

    September 29, 2024

    Artificial Intelligence will replace unskilled workers – Daily Trust

    September 27, 2024

    CONGRATULATIONS PROF PAKISTAN FOR LANDING SAFELY WITH

    February 28, 2026

    Governor Abba Kabir Yusuf Has Embraced APC Members Without Discrimination Calls for Unity and Grassroots Mobilization Ahead of Elections-Dr. DAN’AGUNDI.

    February 28, 2026

    Gwamnatin Kano Da Rogo SSR Din Gwamna Sun Baiwa Ƴan Jarida Hakuri Kan Cin Mutuncin Mambansu

    February 25, 2026

    APC TA SAUYA TSARIN RABON SHUGABANCI

    February 25, 2026
MURYAR AREWA A YAU
Home » GWAMNA NAMADI YA YABA WA SHUGABA TINUBU KAN SHIRIN BAIWA DALIBAI BASHI DOMIN INGANTA ILIMI A NIJERIYA

GWAMNA NAMADI YA YABA WA SHUGABA TINUBU KAN SHIRIN BAIWA DALIBAI BASHI DOMIN INGANTA ILIMI A NIJERIYA

By Ali MuhammadJanuary 21, 2026 Uncategorized 3 Mins Read
n111
Share
Facebook Twitter Email Telegram WhatsApp

GWAMNA NAMADI YA YABA WA SHUGABA TINUBU KAN SHIRIN RANCIN KARATU GA DALIBA
Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi, ya yaba wa Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu bisa ƙaddamar da Asusun bada lamuni na Ilimi na Ƙasa (NELFUND), inda ya bayyana shirin a matsayin wani muhimmin mataki da ya zo a kan lokacin da ake bukatar sa domin rage radadi bisa kuɗin karatu da ke kan dalibai a faɗin ƙasar nan.
Gwamnan ya yi wannan yabo ne a ranar Talata,   yayin da yake karɓar baƙuncin mambobin Kwamitin Zartarwa na Ƙasa na Ƙungiyar Dalibai Najeriya (NANS), ƙarƙashin jagorancin Shugaban  ƙungiyar, Kwamared Olusola Ladoja, a ziyarar ban-girma da suka kai masa a Fadar Gwamnati da ke Dutse. Jihar jigawa 

Shugabannin NANS sun kasance a Jihar Jigawa ne domin gudanar da zaɓen shiyyar Arewa maso Yamma na ƙungiyar, wanda ya haɗa da jihohin Kano, Katsina, Kaduna, Jigawa, Sokoto da Kebbi.
Gwamna Namadi ya nuna godiya bisa zaɓen Jihar Jigawa a matsayin mai masaukin baki, tare da tabbatar da aniyar gwamnatin jihar na ci gaba da tallafa wa ayyukan NANS da duk wasu shirye-shiryen da suka shafi walwalar dalibai.
Da yake jawabi kan shirin baiwa Dalibai, bashi.           gwamnan ya ce wannan tsari na nuna ƙwarin gwiwar Shugaba Tinubu wajen bunƙasa ilimi da kula da jin daɗin dalibai.
Ya tuna da irin ƙalubalen da dalibai ke fuskanta sakamakon ƙarin kuɗin makaranta, inda ya bayyana cewa Gwamnatin Jihar Jigawa ta zuba jari mai yawa domin tallafa wa dalibai marasa ƙarfi a matsayin wani ɓangare na shirinta na bunƙasa jarin bil’adama.
“Ina iya tuna lokacin da aka ƙara kuɗin makaranta, dalibai da dama sun samu matsala wajen biya. A gaskiya ma, wasu sun kusa barin makaranta, wanda ba abin yarda ba ne.         Gwamnatin Jihar Jigawa, ta hannun ofishin kula da harkokin dalibai, ta yi aiki tukuru wajen biyan kusan naira miliyan ɗari bakwai domin taimaka wa dalibanmu su biya kuɗin makaranta.
“Don haka, shirin bada bashi ga dalibai da Shugaba Tinubu ya ƙaddamar ya nuna mana cewa wannan shugaba ne mai kishin ilimin matasa a Najeriya.”da San cigaban Ilimi.

Gwamna Namadi ya kuma yaba wa shugabancin NANS bisa ƙarfafa tattaunawa, haɗin kai da fahimtar juna a tsakanin dalibai, tare da jan hankalinsu da su rungumi gaskiya, riƙon amana da shugabanci nagari, kasancewarsu shugabannin gobe.

 

n111
“Kuma ina farin ciki da ganin cewa Shugaban kungiyar Dalibai NANS da dukkan shugabannin sun fahimci cewa tattaunawa, sadarwa da fahimtar juna su ne mafita. A matsayinmu na shugabannin gobe, akwai buƙatar mu warware sabaninmu ta hanyar zama a teburin tattaunawa, ba ta rikici ba.”
A nasa jawabin, Shugaban kungiyar Dalibai na NANS, Kwamared Olusola Ladoja, ya yaba wa gwamnatocin tarayya da jihohi bisa manufofinsu na kula da dalibai, inda ya bayyana shirin rancen dalibai a matsayin wani gagarumin sauyi da ke nuna sabon salo na shugabanci mai sauraron ƙorafin dalibai tare da daukar mataki a kansu.
“Tun bayan kafuwar dimokuraɗiyya a wannan ƙasa, wannan ne karo na farko da daliban Najeriya ke jin daɗin kyakkyawar alaƙa da shugaban ƙasa. Wannan ne shugaban ƙasa na farko da ke sauraron daliban Najeriya. Shugaba Bola Ahmed Tinubu shi ne shugaban ƙasa na farko da ya ga dacewar bai wa daliban Najeriya rance domin su samu damar yin karatu.”
Shugabannin NANS sun kuma nuna godiya ga Gwamnatin Jihar Jigawa bisa samar da yanayi mai cike da zaman lafiya da kwanciyar hankali, wanda ya ba da damar gudanar da zaɓen shiyyar Arewa maso Yamma cikin nasara, tare da jaddada aniyarsu ta ci gaba da haɗin gwiwa da gwamnatin jihar.

GWAMNA NAMADI YA YABA WA SHUGABA TINUBU KAN SHIRIN BAIWA DALIBAI BASHI DOMIN INGANTA ILIMI A NIJERIYA
Share. Facebook Twitter LinkedIn Email Telegram WhatsApp

Related Posts

CONGRATULATIONS PROF PAKISTAN FOR LANDING SAFELY WITH

Gwamnatin Kano Da Rogo SSR Din Gwamna Sun Baiwa Ƴan Jarida Hakuri Kan Cin Mutuncin Mambansu

MALAMAR MAKARANTAR ISLAMIYYAR AHMADU ABBA MEMORIAL ACADEMY TA SAMU BABBAR LAMBAR YABO BISA KWAZON DATA NUNA ALOKACINDA AKA BATA RIKON MAKARANTAR ISLAMIYYA

WANI SSR NA GWAMNAN JIHAR KANO YA TOZARTA DAN JARIDA A GABAN MANYAN JAMI, AN GWAMNATI

WAYE TUNJI DISU

DOGUWA YA TAYA AL, UMMAR MUSULMI MURNAR SHIGOWAR WATAN RAMADAN, YA JAJANTAWA YAN KASUWAR SINGA A KARO NA BIYU

Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

Latest Posts

CONGRATULATIONS PROF PAKISTAN FOR LANDING SAFELY WITH

February 28, 2026

Governor Abba Kabir Yusuf Has Embraced APC Members Without Discrimination Calls for Unity and Grassroots Mobilization Ahead of Elections-Dr. DAN’AGUNDI.

February 28, 2026

Gwamnatin Kano Da Rogo SSR Din Gwamna Sun Baiwa Ƴan Jarida Hakuri Kan Cin Mutuncin Mambansu

February 25, 2026
Advertisement
© 2026 MURYAR AREWA A YAU. Developed ny: ENGRMKS & CO.
  • Home
  • About Us
  • Disclaimer
  • Get In Touch
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.