Close Menu
  • Home
  • Kasuwanci
  • Nishadi
  • Features
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Karin Wasu
    • Noma da Kiwo
    • Sauyin Yanayi
    • Fasaha
Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
Facebook X (Twitter) Instagram
MURYAR AREWA A YAU
Subscribe
  • Home
  • Kasuwanci

    GWAMNATIN JIHAR JIGAWA DA RANO AIR SUN RATTABA HANNU KAN FARA SUFURIN JIRAGEN ABUJA–DUTSE

    September 16, 2026

    YAYINDA AKA FARA SAYAR DA HANNUN JARIN MATATAR MAI TA DANGOTE,TALAKA YAFI SO, FARASHIN MAI YA DAIDAITA INJI FARFESA G I SHEKA

    September 15, 2026

    GWAMNAN JIHAR KANO ALH ABBA KABIR YUSUF YA SAUKE KWAMISHINAN ZUBA JARI DA KASUWANCI, DAGA KAN MUKAMINSA

    March 26, 2026

    FILIN JIRGIN SAMAN DUTSE JIHAR JIGAWA ZAI DINGA KARBAR KAYA NA KAGO

    February 23, 2026

    Zulum Leads Fintiri, Buni to Meet New World Bank Director

    November 14, 2025
  • Nishadi

    DR BAFFA BABBA DAN AGUNDI YA TAYA HAJIYA NAJA, ATU MUHAMMAD MURNAR CIKA SHEKARU 70

    August 22, 2026

    RANAR HOTO TA DUNIYA VIEW BINDER MULTI MEDIA NA MAKARANTAR FASAHA TA JIHAR KANO (KANO POLY)TA KARRAMA MUHAMMAD IDRIS BANKWALE MAI HOTO BISA GUDU MAYAR DA YA BAYAR

    August 20, 2026

    WANI : MAGIDANCI MAI MATA BIYU A BAUCHI, YA KASHE DAN ACABA DON SAMUN KUDIN KARA AUREN MATA TA UKU

    October 22, 2025

    Qausain TV appoints Adam A. Zango as Director-General

    October 8, 2024

    Young Jonn Sets To Thrill Fans With Electrifying Performance In Abuja

    September 29, 2024
  • Features

    SABON KWAMANDAN NSCDC NA JIHAR NEJA YA KARƁI RAGAMAR AIKI

    September 19, 2026

    SANATA BARAU YA FATATTAKI WANI HADIMINSA NA MUSANMAN KIN INDARA BISA KALAMAN BATANCI GA GWAMNAN JIHAR KANO

    September 19, 2026

    ALGON TA BAYYANA GOYAN BAYAN TA DARI BISA DARI GA JAM, IYYAR APC DA RT HON ALHASSAN ADO DOGUWA

    September 17, 2026

    GWAMNATIN JIHAR JIGAWA DA RANO AIR SUN RATTABA HANNU KAN FARA SUFURIN JIRAGEN ABUJA–DUTSE

    September 16, 2026

    YAYINDA AKA FARA SAYAR DA HANNUN JARIN MATATAR MAI TA DANGOTE,TALAKA YAFI SO, FARASHIN MAI YA DAIDAITA INJI FARFESA G I SHEKA

    September 15, 2026
  • Labarai

    MUNSAMI LABARIN RASUWAR TSOHON DAN TAKARAR SHUGABAN KASA DAGA JIHAR ADAMAWA NIJERIYA

    September 12, 2026

    RUNDUNAR Y’AN SANDA TA JIHAR KANO TA DAMKE WASU MUTANE GUDA 2. DA AKE ZARGI BISA KISAN DANSHAGAMU

    September 10, 2026

    YAYINDA JIHAR JIGAWA CIKA SHEKARU 35 DA KAFUWA, GWAMNA NAMADI YA SAKE BADA TABBACIN CIGABA DA SAMUN ZAMAN LAFIYA A JIHAR

    August 27, 2026

    NUJ JIGAWA INAUGURATES 2026 PRESS WEEK PLANNING COMMITTEE AWARD COMMITTEE

    August 26, 2026

    August 21, 2026
  • Siyasa

    SANATA BARAU YA FATATTAKI WANI HADIMINSA NA MUSANMAN KIN INDARA BISA KALAMAN BATANCI GA GWAMNAN JIHAR KANO

    September 19, 2026

    ALGON TA BAYYANA GOYAN BAYAN TA DARI BISA DARI GA JAM, IYYAR APC DA RT HON ALHASSAN ADO DOGUWA

    September 17, 2026

    KANO 2027. GROWING CONCERN OVER GOVERNOR ABBA RELATIONSHIP WITH TUNUBU SUPPORTERS AND THE APC

    September 15, 2026

    SHETTIMA AIDES COMMENDS BAFFA BABBA DAN AGUNDI’S LEADERSHIP OF TINUBU SUPPORT GROUPS IN KANO

    September 14, 2026

    MAI NEMAN KUJERAR GWAMNAN JIHAR KANO A INUWAR JAM, IYYAR ACCORD PARTY YAYI TIR DA ALLAH WADA I BISA KISAN DANSHAGAMU

    September 10, 2026
  • Tsaro

    RUNDUNAR Y’AN SANDA A JIHAR KADUNA TA KAI SAMAME OFISHIN KAFAR YADA LABARAI TA JKD DA HAMADA RADIO DA TALBIJIN

    September 11, 2026

    STATE POLICE BILL: KANO MUST COMMENCE STRATEGIC PREPARATIONS FOR EFFECTIVE IMPLEMENTATION

    June 16, 2026

    STATE POLICE SHALL BE THE LIKEN OF STATE INDEPENDENT ELECTORAL COMMISSIONS (SIECs)

    June 13, 2026

    JIGAWA STATE IS A WRONG PLACE TO COMMIT CRIME AS AFFIRMED BY THE DECISIONS OF THE SUPREME COURT OF NIGERIA.

    April 11, 2026

    YAN FASHIN DAJI NA FAMA DA ANNOBAR AMAI DA GUDAWA, HAR TA YI AWON GABA DA WASU DAGA CIKIN SU ZUWA LAHIRA

    April 9, 2026
  • Wasanni

    DG DR,BAFFA BABBA DAN AGUNDI HAS DONATED THE SUM OF 8 MILLION NAIRA TO THE COUCHES AND FOOTBALL VETERANS

    August 20, 2026

    Dr BAFFA BABBA DAN AGUNDI HAS DONATED THE SUM OF 8 MILLION NAIRA TO THE COUCHES AND FOOTBALL VETERANS

    August 20, 2026

    Ndume Unity Cup 2025: Drama, Determination, and Dominance as Matchday 1 Unfolds.

    November 15, 2025

    MAGOYA BAYAN KUNGIYAR KWALLON KAFA TA KATSINA UNITED TA SUN RAUNATA YAN WASAN KUNGIYAR KWALLON KAFA TA BARAU FC TARE DA YIWA MOTOCIN BARAU FC ROTSE

    November 8, 2025

    NASARAR GIWA UNITED FILIN SUKUWA

    October 24, 2025
  • Karin Wasu
    1. Noma da Kiwo
    2. Sauyin Yanayi
    3. Fasaha
    4. View All

    GWAMNATIN JIHAR JIGAWA ZATAYI HAƊIN GWIWA DA KASAR MISRA WAJEN INGANTA HARKAR NOMA

    August 20, 2026

    GWAMNAN JIHAR JIGAWA MALAM UMAR NAMADI YA HORI MANOMA DASU YI AMFANI DA IRIN SHUKA DA GWAMNATIN TARAYYA TA SAMAR

    August 13, 2026

    GWAMNATIN JIHAR JIGAWA ZATA BULLO DA SABBIN DABARUN WARWARE MATSALOLIN MANOMA DA MAKIYAYA,TARE DA TANTANCE KAN IYAKOKI

    April 14, 2026

    GWAMNAN JIHAR JIGAWA MALAM UMAR NAMADI YA YI ALKAWARIN CI GABA DA TAIMAKA WA MANOMA DA BUNKASA TATTALIN ARZIKI

    March 22, 2026

    MALIKAWA GARU :- PLANT A TREE TODAY TO FIGHT DESERTIFICATION

    October 16, 2025

    Zulum commissions housing complex for teachers in Mafa

    October 7, 2025

    NiMet Predicts Three-day Thunderstorm, Downpour Nationwide

    October 14, 2024

    NiMET Predicts Three-Day Thunderstorms From Monday

    October 1, 2024

    Zulum: Borno begins export of plastic materials

    October 30, 2025

    Zamkah Technologies Has Signed MOU With Institute For Peace and Conflict Resolution (IPCR)

    September 9, 2025

    Digital Age: How Technology Impacts Modern Marriage

    September 29, 2024

    Artificial Intelligence will replace unskilled workers – Daily Trust

    September 27, 2024

    SABON KWAMANDAN NSCDC NA JIHAR NEJA YA KARƁI RAGAMAR AIKI

    September 19, 2026

    SANATA BARAU YA FATATTAKI WANI HADIMINSA NA MUSANMAN KIN INDARA BISA KALAMAN BATANCI GA GWAMNAN JIHAR KANO

    September 19, 2026

    ALGON TA BAYYANA GOYAN BAYAN TA DARI BISA DARI GA JAM, IYYAR APC DA RT HON ALHASSAN ADO DOGUWA

    September 17, 2026

    GWAMNATIN JIHAR JIGAWA DA RANO AIR SUN RATTABA HANNU KAN FARA SUFURIN JIRAGEN ABUJA–DUTSE

    September 16, 2026
MURYAR AREWA A YAU
Home » Gwamnatin Kano Da Rogo SSR Din Gwamna Sun Baiwa Ƴan Jarida Hakuri Kan Cin Mutuncin Mambansu

Gwamnatin Kano Da Rogo SSR Din Gwamna Sun Baiwa Ƴan Jarida Hakuri Kan Cin Mutuncin Mambansu

By Ali MuhammadFebruary 25, 2026 Uncategorized 2 Mins Read
Screenshot 20260225 145213
Share
Facebook Twitter Email Telegram WhatsApp

 

Gwamnatin Kano Da Rogo SSR Din Gwamna Sun Baiwa Ƴan Jarida Hakuri Kan Cin Mutuncin Mambansu

Hakan ta faru ne bayan wani zaman sulhu da Kwamishinan yaɗa labarai da harkokin cikin gida camarade Ibrahim Abdullahi Waiya ya kira wo a yau Laraba domin daidaita al’amuran da suka lalace.

Taron sulhun ya samu halartar shugabannin yan jarida na yanar gizo Kano Online Media Chapel, karkashin jagorancin shugabanta, Comrade Abubakar Abdulƙadir Dangambo, da daraktocin ma’aikatar yaɗa labarai, tare da dan jarida kuma tsohon shugaban NUJ, Comrade Abdullahi Datti Arzai.

Da yake jawabi a yayin taron, Kwamishina Waiya ya bukaci SSR Rogo da sauran jami’an gwamnati da su rika kyautata alaka da ’yan jarida domin ci gaban jihar.

Ya kuma jaddada kudirin gwamnati na ci gaba da aiki kafada da kafada da kafafen yada labarai, yana mai amincewa da muhimmiyar rawar da suke takawa wajen wayar da kan al’umma kan manufofi da shirye-shiryen gwamnati.

A nasa bangaren, Shugaban Kano Online Media Chapel, Comrade Abdulƙadir Dangambo, ya gode wa kwamishinan bisa saurin shiga tsakani da ya yi wajen warware matsalar duba da dama shi Rogon ya dade yana irin wannan halayyar ga ƴan jarida ba wannan ne farau ba.

Ya bayyana lamarin a matsayin abin takaici, tare da jan hankalin jami’an gwamnati da su fahimci rawar da ’yan jarida ke takawa a cikin al’umma da irin mahimmancin da suke dashi.

Wannan yazone a gabar da kungiyoyin kare hakkin dan Adam na ciki da wajen kasarnan suka yi Allah wadai da faruwar lamarin tare da bawa gwamnatin jihar Kano wa’adin sa’o’i 24, su dauki mataki ko suhadu a gaban kuliya.

Muna fatan wannan sulhun da aka yi ya da ya gyara halayyarsa da mutane, domin wannan ba shine farau a gareshi ba.

Gwamnatin Kano Da Rogo SSR Din Gwamna Sun Baiwa Ƴan Jarida Hakuri Kan Cin Mutuncin Mambansu
Share. Facebook Twitter LinkedIn Email Telegram WhatsApp

Related Posts

SABON KWAMANDAN NSCDC NA JIHAR NEJA YA KARƁI RAGAMAR AIKI

SHAHARARREN MUTU NE MAI DUKIYA NDIMI YA DAUKAKA KARA BISA KORAFIN DA YAYANSA SUKA KAI NA NEMAN HAKKINSU

GWAMNATIN JIHAR JIGAWA TA BADA KWANGILAR GYARAN SAKATARIYAR MULKI TA KARAMAR HUKUMAR GUMEL

GWAMNAN JIHAR JIGAWA MALAM UMAR NAMADI YA SANYA HANNU AKAN TSARIN AYYUKAN OGP KASHI NA 3

GWAMNAN JIHAR JIGAWA MALAM UMAR NAMADI YA CE ILIMI KWAREWA,GASKIYA,SADAUKARWA,ZASU ZAMA TUSHEN NADIN MUKAMI A JIHAR JIGAWA.

A KARO NA BIYU RT HON ALHASSAN ADO DOGUWA YA SAKE RABAWA MANOMA TAKI A YANKIN KARAMAR HUKUMAR DOGUWA DOMIN BUNKASA TATTALIN ARZIKI

Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

Latest Posts

SABON KWAMANDAN NSCDC NA JIHAR NEJA YA KARƁI RAGAMAR AIKI

September 19, 2026

SANATA BARAU YA FATATTAKI WANI HADIMINSA NA MUSANMAN KIN INDARA BISA KALAMAN BATANCI GA GWAMNAN JIHAR KANO

September 19, 2026

ALGON TA BAYYANA GOYAN BAYAN TA DARI BISA DARI GA JAM, IYYAR APC DA RT HON ALHASSAN ADO DOGUWA

September 17, 2026
Advertisement
© 2026 MURYAR AREWA A YAU. Developed ny: ENGRMKS & CO.
  • Home
  • About Us
  • Disclaimer
  • Get In Touch
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.