Close Menu
  • Home
  • Kasuwanci
  • Nishadi
  • Features
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Karin Wasu
    • Noma da Kiwo
    • Sauyin Yanayi
    • Fasaha
Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
Facebook X (Twitter) Instagram
MURYAR AREWA A YAU
Subscribe
  • Home
  • Kasuwanci

    GWAMNATIN JIHAR JIGAWA DA RANO AIR SUN RATTABA HANNU KAN FARA SUFURIN JIRAGEN ABUJA–DUTSE

    September 16, 2026

    YAYINDA AKA FARA SAYAR DA HANNUN JARIN MATATAR MAI TA DANGOTE,TALAKA YAFI SO, FARASHIN MAI YA DAIDAITA INJI FARFESA G I SHEKA

    September 15, 2026

    GWAMNAN JIHAR KANO ALH ABBA KABIR YUSUF YA SAUKE KWAMISHINAN ZUBA JARI DA KASUWANCI, DAGA KAN MUKAMINSA

    March 26, 2026

    FILIN JIRGIN SAMAN DUTSE JIHAR JIGAWA ZAI DINGA KARBAR KAYA NA KAGO

    February 23, 2026

    Zulum Leads Fintiri, Buni to Meet New World Bank Director

    November 14, 2025
  • Nishadi

    DR BAFFA BABBA DAN AGUNDI YA TAYA HAJIYA NAJA, ATU MUHAMMAD MURNAR CIKA SHEKARU 70

    August 22, 2026

    RANAR HOTO TA DUNIYA VIEW BINDER MULTI MEDIA NA MAKARANTAR FASAHA TA JIHAR KANO (KANO POLY)TA KARRAMA MUHAMMAD IDRIS BANKWALE MAI HOTO BISA GUDU MAYAR DA YA BAYAR

    August 20, 2026

    WANI : MAGIDANCI MAI MATA BIYU A BAUCHI, YA KASHE DAN ACABA DON SAMUN KUDIN KARA AUREN MATA TA UKU

    October 22, 2025

    Qausain TV appoints Adam A. Zango as Director-General

    October 8, 2024

    Young Jonn Sets To Thrill Fans With Electrifying Performance In Abuja

    September 29, 2024
  • Features

    ALGON TA BAYYANA GOYAN BAYAN TA DARI BISA DARI GA JAM, IYYAR APC DA RT HON ALHASSAN ADO DOGUWA

    September 17, 2026

    GWAMNATIN JIHAR JIGAWA DA RANO AIR SUN RATTABA HANNU KAN FARA SUFURIN JIRAGEN ABUJA–DUTSE

    September 16, 2026

    YAYINDA AKA FARA SAYAR DA HANNUN JARIN MATATAR MAI TA DANGOTE,TALAKA YAFI SO, FARASHIN MAI YA DAIDAITA INJI FARFESA G I SHEKA

    September 15, 2026

    KANO 2027. GROWING CONCERN OVER GOVERNOR ABBA RELATIONSHIP WITH TUNUBU SUPPORTERS AND THE APC

    September 15, 2026

    SHETTIMA AIDES COMMENDS BAFFA BABBA DAN AGUNDI’S LEADERSHIP OF TINUBU SUPPORT GROUPS IN KANO

    September 14, 2026
  • Labarai

    MUNSAMI LABARIN RASUWAR TSOHON DAN TAKARAR SHUGABAN KASA DAGA JIHAR ADAMAWA NIJERIYA

    September 12, 2026

    RUNDUNAR Y’AN SANDA TA JIHAR KANO TA DAMKE WASU MUTANE GUDA 2. DA AKE ZARGI BISA KISAN DANSHAGAMU

    September 10, 2026

    YAYINDA JIHAR JIGAWA CIKA SHEKARU 35 DA KAFUWA, GWAMNA NAMADI YA SAKE BADA TABBACIN CIGABA DA SAMUN ZAMAN LAFIYA A JIHAR

    August 27, 2026

    NUJ JIGAWA INAUGURATES 2026 PRESS WEEK PLANNING COMMITTEE AWARD COMMITTEE

    August 26, 2026

    August 21, 2026
  • Siyasa

    ALGON TA BAYYANA GOYAN BAYAN TA DARI BISA DARI GA JAM, IYYAR APC DA RT HON ALHASSAN ADO DOGUWA

    September 17, 2026

    KANO 2027. GROWING CONCERN OVER GOVERNOR ABBA RELATIONSHIP WITH TUNUBU SUPPORTERS AND THE APC

    September 15, 2026

    SHETTIMA AIDES COMMENDS BAFFA BABBA DAN AGUNDI’S LEADERSHIP OF TINUBU SUPPORT GROUPS IN KANO

    September 14, 2026

    MAI NEMAN KUJERAR GWAMNAN JIHAR KANO A INUWAR JAM, IYYAR ACCORD PARTY YAYI TIR DA ALLAH WADA I BISA KISAN DANSHAGAMU

    September 10, 2026

    DAN MAJALISAR WAKILAI NA TARAYYA MAI WAKILTAR KANO MUNICIPAL HON SAGIR KOKI YA BAIWA MATA DUBU BIYU TALLAFIN KIWON KAJI

    September 10, 2026
  • Tsaro

    RUNDUNAR Y’AN SANDA A JIHAR KADUNA TA KAI SAMAME OFISHIN KAFAR YADA LABARAI TA JKD DA HAMADA RADIO DA TALBIJIN

    September 11, 2026

    STATE POLICE BILL: KANO MUST COMMENCE STRATEGIC PREPARATIONS FOR EFFECTIVE IMPLEMENTATION

    June 16, 2026

    STATE POLICE SHALL BE THE LIKEN OF STATE INDEPENDENT ELECTORAL COMMISSIONS (SIECs)

    June 13, 2026

    JIGAWA STATE IS A WRONG PLACE TO COMMIT CRIME AS AFFIRMED BY THE DECISIONS OF THE SUPREME COURT OF NIGERIA.

    April 11, 2026

    YAN FASHIN DAJI NA FAMA DA ANNOBAR AMAI DA GUDAWA, HAR TA YI AWON GABA DA WASU DAGA CIKIN SU ZUWA LAHIRA

    April 9, 2026
  • Wasanni

    DG DR,BAFFA BABBA DAN AGUNDI HAS DONATED THE SUM OF 8 MILLION NAIRA TO THE COUCHES AND FOOTBALL VETERANS

    August 20, 2026

    Dr BAFFA BABBA DAN AGUNDI HAS DONATED THE SUM OF 8 MILLION NAIRA TO THE COUCHES AND FOOTBALL VETERANS

    August 20, 2026

    Ndume Unity Cup 2025: Drama, Determination, and Dominance as Matchday 1 Unfolds.

    November 15, 2025

    MAGOYA BAYAN KUNGIYAR KWALLON KAFA TA KATSINA UNITED TA SUN RAUNATA YAN WASAN KUNGIYAR KWALLON KAFA TA BARAU FC TARE DA YIWA MOTOCIN BARAU FC ROTSE

    November 8, 2025

    NASARAR GIWA UNITED FILIN SUKUWA

    October 24, 2025
  • Karin Wasu
    1. Noma da Kiwo
    2. Sauyin Yanayi
    3. Fasaha
    4. View All

    GWAMNATIN JIHAR JIGAWA ZATAYI HAƊIN GWIWA DA KASAR MISRA WAJEN INGANTA HARKAR NOMA

    August 20, 2026

    GWAMNAN JIHAR JIGAWA MALAM UMAR NAMADI YA HORI MANOMA DASU YI AMFANI DA IRIN SHUKA DA GWAMNATIN TARAYYA TA SAMAR

    August 13, 2026

    GWAMNATIN JIHAR JIGAWA ZATA BULLO DA SABBIN DABARUN WARWARE MATSALOLIN MANOMA DA MAKIYAYA,TARE DA TANTANCE KAN IYAKOKI

    April 14, 2026

    GWAMNAN JIHAR JIGAWA MALAM UMAR NAMADI YA YI ALKAWARIN CI GABA DA TAIMAKA WA MANOMA DA BUNKASA TATTALIN ARZIKI

    March 22, 2026

    MALIKAWA GARU :- PLANT A TREE TODAY TO FIGHT DESERTIFICATION

    October 16, 2025

    Zulum commissions housing complex for teachers in Mafa

    October 7, 2025

    NiMet Predicts Three-day Thunderstorm, Downpour Nationwide

    October 14, 2024

    NiMET Predicts Three-Day Thunderstorms From Monday

    October 1, 2024

    Zulum: Borno begins export of plastic materials

    October 30, 2025

    Zamkah Technologies Has Signed MOU With Institute For Peace and Conflict Resolution (IPCR)

    September 9, 2025

    Digital Age: How Technology Impacts Modern Marriage

    September 29, 2024

    Artificial Intelligence will replace unskilled workers – Daily Trust

    September 27, 2024

    ALGON TA BAYYANA GOYAN BAYAN TA DARI BISA DARI GA JAM, IYYAR APC DA RT HON ALHASSAN ADO DOGUWA

    September 17, 2026

    GWAMNATIN JIHAR JIGAWA DA RANO AIR SUN RATTABA HANNU KAN FARA SUFURIN JIRAGEN ABUJA–DUTSE

    September 16, 2026

    YAYINDA AKA FARA SAYAR DA HANNUN JARIN MATATAR MAI TA DANGOTE,TALAKA YAFI SO, FARASHIN MAI YA DAIDAITA INJI FARFESA G I SHEKA

    September 15, 2026

    KANO 2027. GROWING CONCERN OVER GOVERNOR ABBA RELATIONSHIP WITH TUNUBU SUPPORTERS AND THE APC

    September 15, 2026
MURYAR AREWA A YAU
Home » GWAMNATIN JIHAR JIGAWA TA SAMU NASARA A SASSA DABAN – DABAN DAKE RIKITARWA A ABANGAREN SAKA JARI AIKIN GWAMNATI

GWAMNATIN JIHAR JIGAWA TA SAMU NASARA A SASSA DABAN – DABAN DAKE RIKITARWA A ABANGAREN SAKA JARI AIKIN GWAMNATI

By Ali MuhammadMay 11, 2026 Uncategorized 6 Mins Read
Screenshot 20260511 105928
Share
Facebook Twitter Email Telegram WhatsApp

Jihar Jigawa Na Samun Gagarumin Ci Gaba a Muhimman Bangarori — Gwamna Namadi
Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi, ya bayyana cewa jihar na ci gaba da samun gagarumin ci gaba a muhimman bangarori sakamakon zuba jari da gyare-gyaren da gwamnatinsa ke aiwatarwa.
Gwamnan ya bayyana hakan ne yayin da yake jawabi a taron Dandalin Ci Gaban Yankin Jigawa ta Arewa maso Gabas da aka gudanar a Kaduna karkashin jagorancin Majalisar Masarautar Hadejia.
Gwamna Namadi ya yaba wa masu shirya taron bisa samar da dandali domin tattauna kalubalen ci gaban da yankin ke fuskanta.
Ya ce, “Batutuwan da aka gabatar hakikanin matsaloli ne da ke bukatar kulawa ta musamman. Abin farin ciki shi ne ba wai gano matsalolin kadai aka yi ba, har ma an gabatar da hanyoyin magance su. Wannan kansa ci gaba ne.”
Gwamnan ya bayyana cewa duk da wasu alkaluman tattalin arziki da aka gabatar na nuna tsoffin matsaloli, jihar na ci gaba da samun sauyi mai kyau sakamakon shirye-shiryen gwamnati.
“Wasu daga cikin alkaluman da aka gabatar na iya nuna halin da ake ciki a baya, amma ina tabbatar muku cewa da dama daga cikin wadannan matsaloli suna raguwa saboda zuba jarin da muka yi a muhimman bangarori,” in ji shi.
Dangane da karuwar yawan jama’a da bunkasa jarin dan Adam, Gwamna Namadi ya ce gwamnatinsa na kokarin mayar da yawan jama’ar jihar wata dama mai anfani.
“Eh, karuwar jama’a kalubale ne, amma idan aka sarrafa ta yadda ya dace za ta zama wata babbar dama. A Jigawa mun kuduri aniyar mayar da jama’armu jarin dan Adam mai anfani.”
A bangaren samar da wutar lantarki kuwa, gwamnan ya bayyana yadda aikin samar da hasken rana da aka fara a Kafin Hausa ya zama babban ginshiki wajen bunkasa harkokin kasuwanci a yankin.

Screenshot 20260511 105928

“A yau al’ummomin yankin suna samun kusan awa 24 na wutar lantarki. Fiye da haka ma, abin burgewa shi ne yadda kananan sana’o’i suka bunkasa sakamakon wannan aiki. Harkokin tattalin arziki sun fadada sosai,” in ji shi.
Gwamna Namadi ya kara da cewa nasarar wannan aikin ta sa gwamnatin jihar ta kara zuba jari a bangaren makamashi mai sabuntawa, ta hanyar kafa masana’antar hada kayayyakin hasken rana a jihar domin tallafa wa aikin samar da megawatt 100 na lantarki.
Ya ce za a raba wutar lantarkin tsakanin yankunan sanatoci uku na jihar, inda Jigawa ta Arewa maso Yamma za ta samu megawatt 40, yayin da Jigawa ta Arewa maso Gabas da Jigawa ta Tsakiya za su samu megawatt 30 kowacce.
Ya bayyana cewa an ware kaso mafi yawa ga yankin Arewa maso Yamma ne saboda akwai yankin sarrafa kayayyakin fitarwa na Maigatari da kuma cibiyar masana’antu ta Jigawa da ke Gagarawa.
“Tattaunawa ta kai mataki mai zurfi kuma ana sa ran fara aikin nan ba da jimawa ba. Kayayyakin hasken rana da za a yi amfani da su za a samar da su ne a Jigawa,” in ji gwamnan.
A bangaren noma kuwa, Gwamna Namadi ya ce gwamnatin jihar ta shiga hadin gwiwa da kamfanoni hudu daga kasar Indiya a fannoni daban-daban na harkar noma da suka hada da samar da iri, kiwo, kiwon kaji da kasuwancin noma.
“Daya daga cikin muhimman bangarorin shi ne samar da iri. Mun gudanar da gwaje-gwaje masu nasara a cibiyoyin bincikenmu ta amfani da ingantattun irin daga Indiya kan masara, shinkafa da alkama da sauransu.”
Ya ce irin masarar da aka gwada sun bayar da tan 10 a kowace hekta idan aka kwatanta da tan biyu ko uku da ake samu daga irin gida.
Haka kuma ya ce irin shinkafar sun yi kyau sosai, inda wasu suka bayar da tan shida, bakwai da rabi har ma da tan takwas a kowace hekta karkashin yanayin jihar Jigawa.
Gwamnan ya kara da cewa gwamnati na amfani da bunkasa kiwo a matsayin hanyar rage rikice-rikicen manoma da makiyaya tare da inganta rayuwar jama’a.
“Idan muka yi nasara da wannan tsari, ba kawai za mu kara kudaden shiga na makiyaya da manoma ba, har ma zai taimaka sosai wajen rage rikice-rikice tsakanin al’umma,” in ji shi.
Ya kuma jaddada cewa gwamnatin jihar na mayar da hankali wajen kara darajar kayayyakin noma ta hanyar sarrafawa da bunkasa kasuwancin noma domin karfafa tattalin arzikin jihar.
“Ba za mu ci gaba da fitar da kayan amfanin gona ba tare da sarrafa su ba. Makoma tana cikin kara darajar kayayyaki a matakin al’umma,” ya ce.
A bangaren ilimi kuwa, gwamnan ya bayyana kokarin gwamnatin wajen rage gibin ilimi da fadada damar samun ilimi musamman a yankunan da suka fi fama da matsalar rashin ci gaba.
Ya bayyana cewa karkashin shirin Danmodi Students Care Initiative, dalibai 131 cikin 150 daga kananan hukumomin da suka fi fama da matsalar ilimi sun samu sharudan shiga manyan makarantu bayan horaswa ta musamman.
Ya ce za a tura daliban zuwa cibiyoyin koyon aikin jinya da ungozoma a jihar Jigawa, sannan bayan kammala karatunsu za su koma yankunansu domin karfafa cibiyoyin kiwon lafiya na matakin farko.
Gwamna Namadi ya kuma yi magana kan kokarin hada ilimin addini da na zamani ta hanyar shirye-shiryen horaswa ga malaman Alkur’ani.
“Kwannan nan malaman Alkur’ani 150 sun samu horo na musamman karkashin shirin da Hukumar Tsangaya ta Jihar Jigawa ke gudanarwa tare da hadin gwiwar NBAIS. Yawancinsu sun samu takardun shaidar da suka yi daidai da kammala makarantar sakandare.”
Ya ce wadannan kokari na taimakawa wajen rage yawan yaran da ba sa zuwa makaranta tare da hada ilimin addini da na zamani.
A bangaren bunkasa matasa kuwa, gwamnan ya sake jaddada kudirin gwamnatinsa na samar wa matasa hanyoyin dogaro da kai ta hanyar noma, sana’o’i da horas da su dabarun sana’a.
“Ta hanyar shirin Rice Millionaires Programme, mutane da dama yanzu suna samun kudin shiga mai dorewa daga noma kuma ba sa neman kananan ayyuka a wasu wurare,” in ji shi.
Ya kara da cewa gwamnatin jihar ta kafa cibiyoyin koyar da sana’o’i domin koyar da matasa walda, kere-kere, dinki da sauran sana’o’i.
“Wadannan shirye-shirye an tsara su ne domin bai wa matasa damar samun sana’a da rayuwa mai dorewa.”
A karshe, Gwamna Namadi ya tabbatar da cewa gwamnatin jihar Jigawa za ta ci gaba da aiki tare da masu ruwa da tsaki domin bunkasa ci gaban yankuna da inganta rayuwar al’umma.

Share. Facebook Twitter LinkedIn Email Telegram WhatsApp

Related Posts

SHAHARARREN MUTU NE MAI DUKIYA NDIMI YA DAUKAKA KARA BISA KORAFIN DA YAYANSA SUKA KAI NA NEMAN HAKKINSU

GWAMNATIN JIHAR JIGAWA TA BADA KWANGILAR GYARAN SAKATARIYAR MULKI TA KARAMAR HUKUMAR GUMEL

GWAMNAN JIHAR JIGAWA MALAM UMAR NAMADI YA SANYA HANNU AKAN TSARIN AYYUKAN OGP KASHI NA 3

GWAMNAN JIHAR JIGAWA MALAM UMAR NAMADI YA CE ILIMI KWAREWA,GASKIYA,SADAUKARWA,ZASU ZAMA TUSHEN NADIN MUKAMI A JIHAR JIGAWA.

A KARO NA BIYU RT HON ALHASSAN ADO DOGUWA YA SAKE RABAWA MANOMA TAKI A YANKIN KARAMAR HUKUMAR DOGUWA DOMIN BUNKASA TATTALIN ARZIKI

ZAMU RABA NA,URAR POS DA JARI DOMIN INGANTA RAYUWAR MATASAN YANKIN TSANYAWA,INJI RT HON ENG,SANI BALA TSANYAWA

Add A Comment
Leave A Reply Cancel Reply

Latest Posts

ALGON TA BAYYANA GOYAN BAYAN TA DARI BISA DARI GA JAM, IYYAR APC DA RT HON ALHASSAN ADO DOGUWA

September 17, 2026

GWAMNATIN JIHAR JIGAWA DA RANO AIR SUN RATTABA HANNU KAN FARA SUFURIN JIRAGEN ABUJA–DUTSE

September 16, 2026

YAYINDA AKA FARA SAYAR DA HANNUN JARIN MATATAR MAI TA DANGOTE,TALAKA YAFI SO, FARASHIN MAI YA DAIDAITA INJI FARFESA G I SHEKA

September 15, 2026
Advertisement
© 2026 MURYAR AREWA A YAU. Developed ny: ENGRMKS & CO.
  • Home
  • About Us
  • Disclaimer
  • Get In Touch
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.